
Jam’iyyar PDP ta amince ta bayar da tikitin takarar shugabancin kasa na shekarar 2027 zuwa yankin Kudu.
Shugabannin jam’iyyar sun dauki wannan mataki ne a taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) da aka gudanar a ofishin jam’iyyar dake Abuja ranar Litinin.
Wannan mataki na iya sauya taswirar siyasar PDP, inda ake sa ran manyan ‘yan siyasar kudu za su fara shiri domin neman tikitin.
Domin neman Karin bayani ko saka muku talla sai a tura mana Sakon Whatsapp ta wannan lambar 09099222211 ko abknaisa100@yahoo.com

