Close Menu
ABKNEWS 24
  • Home
  • Business
  • Entertainment
  • Features
  • News
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Climate
    • Tech
    • Write Up
    • Video
  • HAUSA
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Labarai
    • Lafiya
    • Nishadi
    • Siyasa
    • Tsaro
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
ABKNEWS 24ABKNEWS 24
Subscribe
  • Home
  • Business

    KNSG Collaborates with Zirconex for Establishment of Standard Mining Laboratory

    August 28, 2025

    SOLLONG – A NEW PHONE YOU WILL BUY WILL GET YOUR MONEY BACK AND CONTINUE TO EARN MONEY IN IT FOR A YEAR

    August 26, 2025

    SOLLONG – SABUWAR WAYAR HANNU DA ZAKA SAYA TA MAYAR MAKA DA KUDIN KA KUMA KA CIGABA DA SAMUN KUDI A CIKINTA HAR TSAWON SHEKARA DAYA

    August 26, 2025

    USSD Deductions Under Fire: Why Failed Transactions Still Attract ₦6.98 Charges

    August 21, 2025

    QNET Warns Fraudsters, Backs Ogun Gov’t Over Crackdown

    October 12, 2024
  • Entertainment

    From novels to blockbusters: Nollywood’s next frontier

    October 14, 2024

    Prioritise having kids over marriage for career success – Laide Bakare advices ladies

    October 10, 2024

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Patrick Doyle Criticises Davido’s Attire During Visit To Olu Of Warri

    October 7, 2024

    British fencer Akinyosoye switches allegiance to Nigeria

    October 7, 2024
  • Features

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

    May 29, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

    May 29, 2026

    Dr Bashir Danzomo Felicitates with Muslims Ummah on the eve of Edil-Kabir festivities

    May 28, 2026

    Breaking News: The Emir of Kano, Alhaji Dr. Aminu Ado Bayero, has suspended the Sallah Durbar procession on the orders of security agencies.

    May 28, 2026
  • News

    Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

    May 29, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

    May 29, 2026

    Dr Bashir Danzomo Felicitates with Muslims Ummah on the eve of Edil-Kabir festivities

    May 28, 2026

    Breaking News: The Emir of Kano, Alhaji Dr. Aminu Ado Bayero, has suspended the Sallah Durbar procession on the orders of security agencies.

    May 28, 2026

    A candidate for the Federal House of Representatives has urged his supporters to boycott the Daushe procession expected to be held by two emirs in Kano today.

    May 28, 2026
  • Politics

    ADC Tarauni House of Representatives Aspirant Calls for Justice, Rejects Alleged Illegal Primaries.

    May 23, 2026

    Youth or clock Vote DINI MANCHESTER KANKAROFI for member state House of Assembly Kano municipal local Government.

    May 19, 2026

    Governor Yusuf Says Kawu Sumaila’s Endorsement Signals APC Victory in Kano South.

    May 19, 2026

    Hamisu Chidari defeated Hafizu Sani at the Primary election for Reps in Dambatta/Makoda

    May 17, 2026

    Hon. Muhammad Radhi Joins Tarauni Reps Race, Picks ADC Nomination Form

    May 14, 2026
  • Security

    CP Balarabe Sule rtd, expressed his happiness over the way stakeholders in Kano have come together to bring about lasting peace in the State.

    May 17, 2026

    JUST IN:DSS Drags El-Rufai to Court Over Alleged Tapping of Ribadu’s Phone Lines.

    February 16, 2026

    Nasarawa: Police Arrest 12 Suspects, Rescue Seven Kidnap Victims.

    January 18, 2026

    THREE PRINCIPAL SUSPECTS ARRESTED FOR THE GRUESOME MURDER OF A HOUSEWIFE AND HER SIX CHILDREN IN DORAYI CHIRANCHI QUARTERS KANO.

    January 18, 2026

    Security beefed up around Kano Govt House as Gov. Yusuf’s planned defection to APC sparks backlash

    January 4, 2026
  • Sports

    World Athletics releases entry standards for Beijing 2027 Championships

    May 26, 2026

    Jordan Nwora Basketball Camp expands African footprint

    May 23, 2026

    Kano GGC Dala Principal lauds NSSF on sports development 

    May 14, 2026

    Katsina, Taraba won Savannah Conference Nestle Milo Inter-Secondary schools basketball in Kano

    May 14, 2026

    NSSF, NOC Empower PHE Teachers in Kano

    May 14, 2026
  • More
    1. Agriculture
    2. Climate
    3. Tech
    4. Write Up
    5. Video
    6. View All

    Agriculture: Nigeria, Vietnam Sign Strategic Pact to Boost Cashew Trade, Technology Exchange

    November 8, 2025

    Gwamnati ta fara shirin tabbatar da ƙananan manoma sun amfana da sabbin taraktocin Belarus.

    October 29, 2025

    KANANAN HUKUMOMIN GWARZO DA KABO SUN BAYYANA KOKARIN SU A BIKIN NUNA AL’ADU DANA KASUWANCI WANDA AKE GUDANARWA YANZU HAKA NAN A JIHAR KANO.

    October 27, 2025

    The Bichi development Association tagged Fitilar Jama’ar Bichi reaffirmed its determination in fighting desertification in the local Government area.

    October 16, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    The Sad Story Of Flooding In Niger State

    October 9, 2024

    Flood: Yobe Govt approves over N1.4bn for 25, 500 victims

    October 8, 2024

    Climate Change: Fishers Raise Alarm Over Insecurity On Seafood

    October 3, 2024

    SOLLONG – GET A SOLLONG BLOCKCHAIN DEVICE PHONE TODAY AND EARN IN USDT FOR ONE YEAR.

    August 28, 2025

    Partnership with JICA has put Nigeria’s startup ecosystem in global map -DG NITDA

    October 14, 2024

    EVENTS FOR THE WEEK 14TH TO 20TH OCTOBER, 2024. – Centre for Information Technology and Development

    October 14, 2024

    INVITATION TO APPLY: Sustainable Enterprise Challenge Project in Kano State Phase 2 – Centre for Information Technology and Development

    October 12, 2024

    DSP Barau, HE Garo and HE Gwarzo Stand Together: Who Stands Aloof?

    May 23, 2026

    “BA A GUDU DA SUSAR DUWAWU” (ONE CANNOT RUN WHILE SCRATCHING THE BUTTOCKS)

    May 23, 2026

    BUSINESS POLITICAL ORIENTED LEADER WHO CANNOT VALUE COLLECTIVE RESPONSIBILITY TO SUCCEED IS BETTER TO KEEP MOUTH SHUT.

    May 21, 2026

    POWER WITHOUT RESPONSIBILITY: THE CRISIS OF MODERN POLITICAL LEADERSHIP.

    May 21, 2026

    THE DANGER OF LEADLESS SOCIETIES AND THE NEED FOR RESPONSIBLE DEMOCRACY.

    May 16, 2026

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

    May 29, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

    May 29, 2026

    Dr Bashir Danzomo Felicitates with Muslims Ummah on the eve of Edil-Kabir festivities

    May 28, 2026
  • HAUSA
    1. Ilimi
    2. Kasuwanci
    3. Labarai
    4. Lafiya
    5. Nishadi
    6. Siyasa
    7. Tsaro
    8. Wasanni
    9. View All

    Zaku iya tsayuwar Arfat a gidajen ku kamar yadda yazo a Hadisin Manzon Allah S.A.W – Imam Khalifa Sheikh Yusuf Ahmad Gabari

    May 24, 2026

    Alhassan Ado Doguwa ya bayyana ilimi a matsayin Kashi bayan cigaban Kowace Al’umma

    May 12, 2026

    Kwadaye da fushi nadaga cikin abubuwan dasuke jefa mutane cikin halaka. Farfesa Aminu Isma’il Sagagi.

    February 14, 2026

    Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu tace laifi ne dalibi ya boye matakin karatun da yake.

    February 8, 2026

    Mummunar Gobarar Kasuwar Singa: Anyi Asarar Biliyoyin Kudi Yayin da Gobarar ta Kone Shaguna sama da 1,000 ana gab da Shiga watan Ramadan.

    February 15, 2026

    Ramadan 2026: Farashin Zobo, Tsamiya, da Kayan Kamshi Ya Yi Tashi a Kasuwannin Kano.

    February 11, 2026

    Gobara ta tashi tareda Kone wasu Shaguna a Kasuwar Singa dake Kano a Najeriya

    November 10, 2025

    ’Yan Bindiga Sun Sace Mata 5 Ciki Har Da Masu Shayarwa A Kano Najeriya .

    November 10, 2025

    Mun shirya, wannan lokacin za mu fito Hawan Babbar Sallah — Sarkin Kano Bayero 

    May 25, 2026

    Yadda Hatsarin motar Trailer makare da kaya yayi sandiyar Mutuwar mutane a Mile 3 Sabuwa dake cikin garin Gombe.

    May 21, 2026

    Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Kano (PCACC) Ta Fara Bincike Kan Tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar

    May 19, 2026

    Mai Martaba Sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero ya jaranci Bude Karatun Qur’ani dubu Goma da aka fara yau 1 ga watan zul-hajj.

    May 18, 2026

    Shugaba Tinubu ya sake bada Umarnin a Kara Mutum 20,000 Domin Daukar su aikin “Yan Sanda Kari akan 30,000 – Hon. Aliyu Wakilai Boya

    December 3, 2025

    Gwamnatin Tarayya zata karbi Asibitin Kansa da Gwamnatin Ganduje ta gina domin Mayar dashi karkashin kulawar AKTH – Hon. Kabiru Abubakar (Abba Bichi)

    November 23, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Tabbatar Da Ɓullar Cutar Shan Inna

    October 30, 2025

    Dr Jarma Reaffirms Commitment to Free Eye Treatment Programme (Phase Four)

    October 18, 2025

    Shin Yaya kuke Kallon Sabon Shirin Film din “KADDARA” ko zai iya disashe farin jinin Shirin “LABARINA”???

    December 11, 2025

    Dawowar Jarumar Kanywood Nafisa Abdullahi Nigeria domin fara daukar Shirin “KADDARA”

    December 11, 2025

    Za’a Daura Auren Jaafar Muhammad Kabiru da Ruqayya Abubakar sai Kuma Nafisa Muhammad Kabiru da Zubairu Umar Ibrahim (Malan)

    October 27, 2025

    MAULUD: SHAHARARREN MAWAKIN NAN JAMILU JADDA GARKO YA SAKI SABUWAR WAKARSA MAI TAKEN “ANNABIN RAHAMA” A YAU JUMA’A

    September 12, 2025

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Matashin Dan Siyasa Hon. Musa Sani Indabo ya Mika Form din Takararsa na neman zama Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Wudil/Garko a NDC.

    May 19, 2026

    Doguwa Ya Yi Kira ga Hadin Kan APC a Doguwa da Tudun Wada, Ya Bukaci a Sake Zaben Jam’iyyar Daga Sama Har Kasa

    May 13, 2026

    Kano ta Arewa: An sami Maslaha Tsakanin Sanata Barau da ATM Gwarzo.

    May 13, 2026

    Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Fashin Ragunan Layya A Kano.

    May 21, 2026

    DSS ta kama wata mata a Kano da ke safarar alburusai ga ƴan ta’adda a Katsina.

    April 2, 2026

    Rundunar yan sanda tace ta dakile harin lakurawa a jihar kebbi

    February 8, 2026

    Gwamnatin jihar Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota saboda matsalar tsaro.

    February 8, 2026

    Jami’ar bayero ta lashe gasar kwallon kwando ta jami’o’in yankin Arewa maso Yamma 

    February 8, 2026

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Yaya kuke ganin karawar da Super Eagle ta Nigeria zasuyi da Kasar Congo a yau lahadi domin samun damar shiga gasar cin kofin Duniya???

    November 16, 2025

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Mun shirya, wannan lokacin za mu fito Hawan Babbar Sallah — Sarkin Kano Bayero 

    May 25, 2026

    Zaku iya tsayuwar Arfat a gidajen ku kamar yadda yazo a Hadisin Manzon Allah S.A.W – Imam Khalifa Sheikh Yusuf Ahmad Gabari

    May 24, 2026

    Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Fashin Ragunan Layya A Kano.

    May 21, 2026
ABKNEWS 24
Home » “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

“Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

By ABK NEWSMay 29, 2026 Siyasa 3 Mins Read
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

FB IMG 1780087498116

“Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

 

Tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso shima ya taba kasancewa “yaron sa” a fagen siyasa, yana mai cewa babu bukatar ‘yan siyasa su rika karkatar da tarihi ko rage dangantakar da ta dade zuwa kalaman “ubangida da yaro”.

 

Ganduje, wanda ke a ƙasar Saudiyya domin aikin Hajji, ya bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da aka fitar a madadin sa ta hannun Shugaban Ma’aikatarsa, Comrade Muhammad Garba, a ranar Juma’a.

 

A martanin da ya mayar kan kalaman da ake alakantawa da Kwankwaso, Ganduje ya ce siyasa tana ginuwa ne a kan alaƙa, goyon baya, sadaukarwa da kuma jagoranci, yana mai jaddada cewa babu wani babban ɗan siyasa da bai ci gajiyar taimakon wani a rayuwarsa ba.

 

A cewar sanarwar, Ganduje ya tuna cewa yana daga cikin wadanda suka taimaka wajen tasowar siyasar Kwankwaso tun da farko, musamman a lokacin zaɓen Majalisar Tarayya da ya kai shi mukamin Mataimakin Shugaban Majalisar Wakilai (Deputy Speaker).

 

“Wannan lokacin, Ganduje na da cikakken ikon kiran Kwankwaso yaron sa na siyasa, saboda ya ba shi goyon baya na ɗabi’a da na kuɗi, tare da tsayawa tare da shi a wancan lokaci,” in ji sanarwar.

 

Sanarwar ta kuma bayyana cewa tun kafin wannan lokaci, lokacin da Ganduje ke aikin gwamnati a FCT sannan daga baya ya zama Kwamishina a Jihar Kano, Kwankwaso na yawan zuwa ofisoshin sa a Abuja da Kano domin ganawa, har ma yana iya jira na dogon lokaci kafin a gan shi.

 

Ganduje ya ce babu amfani a rika dawo da irin waɗannan batutuwa a siyasar yau, musamman a lokacin da ya kamata a mayar da hankali kan shugabanci da ci gaban al’umma.

 

Haka kuma, ya sake waiwayar tarihin siyasar Kano na shekarar 1998, inda ya ce da dama sun san cewa shi ne ya lashe zaben fidda gwani na gwamna a wancan lokaci, amma dattawan siyasa suka roƙe shi ya sauka domin haɗin kai, ya kuma amince ya zama mataimakin gwamna tare da Kwankwaso.

 

Sanarwar ta ce duk da irin wannan tarihi, su biyun sun yi aiki tare a matsayin gwamna da mataimaki daga 1999 zuwa 2003, sannan kuma daga 2011 zuwa 2015, a matsayin abokan siyasa da suka haɗa kai wajen ci gaban Jihar Kano.

 

Ganduje ya kuma yi tsokaci kan Gwamna na yanzu, Abba Kabir Yusuf, yana mai cewa duk da ya taba kasancewa mataimaki ga Kwankwaso, a yau shi ne zababben gwamna kuma ya kamata a ba shi daraja da mutuncin ofishin da yake rike da shi.

 

Ya kara da cewa siyasa ba kamata ta kasance ta neman fifiko ko nuna iko ba, yana mai cewa kamar yadda uba zai iya renon yaro har ya zarce shi a matsayi, haka tsarin shugabanci yake a rayuwa.

 

A karshe, Ganduje ya yi kira ga ‘yan siyasa a Kano da su guji kalaman rarrabuwar kai, su mayar da hankali kan zaman lafiya da ci gaban jihar.

 

Ya kuma roki magoya bayan bangarori daban-daban da su kwantar da hankali, su guji tayar da zaune tsaye kan musayar kalaman da ke faruwa tsakanin shugabannin siyasa.

 

COMRADE MUHAMMAD GARBA

Babban Sakataren Yada Labarai ga Tsohon Shugaban APC na Ƙasa

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Matashin Dan Siyasa Hon. Musa Sani Indabo ya Mika Form din Takararsa na neman zama Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Wudil/Garko a NDC.

Doguwa Ya Yi Kira ga Hadin Kan APC a Doguwa da Tudun Wada, Ya Bukaci a Sake Zaben Jam’iyyar Daga Sama Har Kasa

Kano ta Arewa: An sami Maslaha Tsakanin Sanata Barau da ATM Gwarzo.

Yanzu-Yanzu: Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya 6 Sun Janyewa Shekarau.

Shehu Isa Driver ya Sayi form din Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

“Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

May 29, 2026

Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

May 29, 2026

KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

May 29, 2026
Advertisement
© 2026 ABKNEWS 24. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • Get In ToAhmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.uch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.