Close Menu
ABKNEWS 24
  • Home
  • Business
  • Entertainment
  • Features
  • News
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Climate
    • Tech
    • Write Up
    • Video
  • HAUSA
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Labarai
    • Lafiya
    • Nishadi
    • Siyasa
    • Tsaro
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
ABKNEWS 24ABKNEWS 24
Subscribe
  • Home
  • Business

    KNSG Collaborates with Zirconex for Establishment of Standard Mining Laboratory

    August 28, 2025

    SOLLONG – A NEW PHONE YOU WILL BUY WILL GET YOUR MONEY BACK AND CONTINUE TO EARN MONEY IN IT FOR A YEAR

    August 26, 2025

    SOLLONG – SABUWAR WAYAR HANNU DA ZAKA SAYA TA MAYAR MAKA DA KUDIN KA KUMA KA CIGABA DA SAMUN KUDI A CIKINTA HAR TSAWON SHEKARA DAYA

    August 26, 2025

    USSD Deductions Under Fire: Why Failed Transactions Still Attract ₦6.98 Charges

    August 21, 2025

    QNET Warns Fraudsters, Backs Ogun Gov’t Over Crackdown

    October 12, 2024
  • Entertainment

    From novels to blockbusters: Nollywood’s next frontier

    October 14, 2024

    Prioritise having kids over marriage for career success – Laide Bakare advices ladies

    October 10, 2024

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Patrick Doyle Criticises Davido’s Attire During Visit To Olu Of Warri

    October 7, 2024

    British fencer Akinyosoye switches allegiance to Nigeria

    October 7, 2024
  • Features

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

    May 29, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

    May 29, 2026

    Dr Bashir Danzomo Felicitates with Muslims Ummah on the eve of Edil-Kabir festivities

    May 28, 2026

    Breaking News: The Emir of Kano, Alhaji Dr. Aminu Ado Bayero, has suspended the Sallah Durbar procession on the orders of security agencies.

    May 28, 2026
  • News

    Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

    May 29, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

    May 29, 2026

    Dr Bashir Danzomo Felicitates with Muslims Ummah on the eve of Edil-Kabir festivities

    May 28, 2026

    Breaking News: The Emir of Kano, Alhaji Dr. Aminu Ado Bayero, has suspended the Sallah Durbar procession on the orders of security agencies.

    May 28, 2026

    A candidate for the Federal House of Representatives has urged his supporters to boycott the Daushe procession expected to be held by two emirs in Kano today.

    May 28, 2026
  • Politics

    ADC Tarauni House of Representatives Aspirant Calls for Justice, Rejects Alleged Illegal Primaries.

    May 23, 2026

    Youth or clock Vote DINI MANCHESTER KANKAROFI for member state House of Assembly Kano municipal local Government.

    May 19, 2026

    Governor Yusuf Says Kawu Sumaila’s Endorsement Signals APC Victory in Kano South.

    May 19, 2026

    Hamisu Chidari defeated Hafizu Sani at the Primary election for Reps in Dambatta/Makoda

    May 17, 2026

    Hon. Muhammad Radhi Joins Tarauni Reps Race, Picks ADC Nomination Form

    May 14, 2026
  • Security

    CP Balarabe Sule rtd, expressed his happiness over the way stakeholders in Kano have come together to bring about lasting peace in the State.

    May 17, 2026

    JUST IN:DSS Drags El-Rufai to Court Over Alleged Tapping of Ribadu’s Phone Lines.

    February 16, 2026

    Nasarawa: Police Arrest 12 Suspects, Rescue Seven Kidnap Victims.

    January 18, 2026

    THREE PRINCIPAL SUSPECTS ARRESTED FOR THE GRUESOME MURDER OF A HOUSEWIFE AND HER SIX CHILDREN IN DORAYI CHIRANCHI QUARTERS KANO.

    January 18, 2026

    Security beefed up around Kano Govt House as Gov. Yusuf’s planned defection to APC sparks backlash

    January 4, 2026
  • Sports

    World Athletics releases entry standards for Beijing 2027 Championships

    May 26, 2026

    Jordan Nwora Basketball Camp expands African footprint

    May 23, 2026

    Kano GGC Dala Principal lauds NSSF on sports development 

    May 14, 2026

    Katsina, Taraba won Savannah Conference Nestle Milo Inter-Secondary schools basketball in Kano

    May 14, 2026

    NSSF, NOC Empower PHE Teachers in Kano

    May 14, 2026
  • More
    1. Agriculture
    2. Climate
    3. Tech
    4. Write Up
    5. Video
    6. View All

    Agriculture: Nigeria, Vietnam Sign Strategic Pact to Boost Cashew Trade, Technology Exchange

    November 8, 2025

    Gwamnati ta fara shirin tabbatar da ƙananan manoma sun amfana da sabbin taraktocin Belarus.

    October 29, 2025

    KANANAN HUKUMOMIN GWARZO DA KABO SUN BAYYANA KOKARIN SU A BIKIN NUNA AL’ADU DANA KASUWANCI WANDA AKE GUDANARWA YANZU HAKA NAN A JIHAR KANO.

    October 27, 2025

    The Bichi development Association tagged Fitilar Jama’ar Bichi reaffirmed its determination in fighting desertification in the local Government area.

    October 16, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    The Sad Story Of Flooding In Niger State

    October 9, 2024

    Flood: Yobe Govt approves over N1.4bn for 25, 500 victims

    October 8, 2024

    Climate Change: Fishers Raise Alarm Over Insecurity On Seafood

    October 3, 2024

    SOLLONG – GET A SOLLONG BLOCKCHAIN DEVICE PHONE TODAY AND EARN IN USDT FOR ONE YEAR.

    August 28, 2025

    Partnership with JICA has put Nigeria’s startup ecosystem in global map -DG NITDA

    October 14, 2024

    EVENTS FOR THE WEEK 14TH TO 20TH OCTOBER, 2024. – Centre for Information Technology and Development

    October 14, 2024

    INVITATION TO APPLY: Sustainable Enterprise Challenge Project in Kano State Phase 2 – Centre for Information Technology and Development

    October 12, 2024

    DSP Barau, HE Garo and HE Gwarzo Stand Together: Who Stands Aloof?

    May 23, 2026

    “BA A GUDU DA SUSAR DUWAWU” (ONE CANNOT RUN WHILE SCRATCHING THE BUTTOCKS)

    May 23, 2026

    BUSINESS POLITICAL ORIENTED LEADER WHO CANNOT VALUE COLLECTIVE RESPONSIBILITY TO SUCCEED IS BETTER TO KEEP MOUTH SHUT.

    May 21, 2026

    POWER WITHOUT RESPONSIBILITY: THE CRISIS OF MODERN POLITICAL LEADERSHIP.

    May 21, 2026

    THE DANGER OF LEADLESS SOCIETIES AND THE NEED FOR RESPONSIBLE DEMOCRACY.

    May 16, 2026

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

    May 29, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

    May 29, 2026

    Dr Bashir Danzomo Felicitates with Muslims Ummah on the eve of Edil-Kabir festivities

    May 28, 2026
  • HAUSA
    1. Ilimi
    2. Kasuwanci
    3. Labarai
    4. Lafiya
    5. Nishadi
    6. Siyasa
    7. Tsaro
    8. Wasanni
    9. View All

    Zaku iya tsayuwar Arfat a gidajen ku kamar yadda yazo a Hadisin Manzon Allah S.A.W – Imam Khalifa Sheikh Yusuf Ahmad Gabari

    May 24, 2026

    Alhassan Ado Doguwa ya bayyana ilimi a matsayin Kashi bayan cigaban Kowace Al’umma

    May 12, 2026

    Kwadaye da fushi nadaga cikin abubuwan dasuke jefa mutane cikin halaka. Farfesa Aminu Isma’il Sagagi.

    February 14, 2026

    Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu tace laifi ne dalibi ya boye matakin karatun da yake.

    February 8, 2026

    Mummunar Gobarar Kasuwar Singa: Anyi Asarar Biliyoyin Kudi Yayin da Gobarar ta Kone Shaguna sama da 1,000 ana gab da Shiga watan Ramadan.

    February 15, 2026

    Ramadan 2026: Farashin Zobo, Tsamiya, da Kayan Kamshi Ya Yi Tashi a Kasuwannin Kano.

    February 11, 2026

    Gobara ta tashi tareda Kone wasu Shaguna a Kasuwar Singa dake Kano a Najeriya

    November 10, 2025

    ’Yan Bindiga Sun Sace Mata 5 Ciki Har Da Masu Shayarwa A Kano Najeriya .

    November 10, 2025

    Mun shirya, wannan lokacin za mu fito Hawan Babbar Sallah — Sarkin Kano Bayero 

    May 25, 2026

    Yadda Hatsarin motar Trailer makare da kaya yayi sandiyar Mutuwar mutane a Mile 3 Sabuwa dake cikin garin Gombe.

    May 21, 2026

    Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Kano (PCACC) Ta Fara Bincike Kan Tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar

    May 19, 2026

    Mai Martaba Sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero ya jaranci Bude Karatun Qur’ani dubu Goma da aka fara yau 1 ga watan zul-hajj.

    May 18, 2026

    Shugaba Tinubu ya sake bada Umarnin a Kara Mutum 20,000 Domin Daukar su aikin “Yan Sanda Kari akan 30,000 – Hon. Aliyu Wakilai Boya

    December 3, 2025

    Gwamnatin Tarayya zata karbi Asibitin Kansa da Gwamnatin Ganduje ta gina domin Mayar dashi karkashin kulawar AKTH – Hon. Kabiru Abubakar (Abba Bichi)

    November 23, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Tabbatar Da Ɓullar Cutar Shan Inna

    October 30, 2025

    Dr Jarma Reaffirms Commitment to Free Eye Treatment Programme (Phase Four)

    October 18, 2025

    Shin Yaya kuke Kallon Sabon Shirin Film din “KADDARA” ko zai iya disashe farin jinin Shirin “LABARINA”???

    December 11, 2025

    Dawowar Jarumar Kanywood Nafisa Abdullahi Nigeria domin fara daukar Shirin “KADDARA”

    December 11, 2025

    Za’a Daura Auren Jaafar Muhammad Kabiru da Ruqayya Abubakar sai Kuma Nafisa Muhammad Kabiru da Zubairu Umar Ibrahim (Malan)

    October 27, 2025

    MAULUD: SHAHARARREN MAWAKIN NAN JAMILU JADDA GARKO YA SAKI SABUWAR WAKARSA MAI TAKEN “ANNABIN RAHAMA” A YAU JUMA’A

    September 12, 2025

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Matashin Dan Siyasa Hon. Musa Sani Indabo ya Mika Form din Takararsa na neman zama Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Wudil/Garko a NDC.

    May 19, 2026

    Doguwa Ya Yi Kira ga Hadin Kan APC a Doguwa da Tudun Wada, Ya Bukaci a Sake Zaben Jam’iyyar Daga Sama Har Kasa

    May 13, 2026

    Kano ta Arewa: An sami Maslaha Tsakanin Sanata Barau da ATM Gwarzo.

    May 13, 2026

    Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Fashin Ragunan Layya A Kano.

    May 21, 2026

    DSS ta kama wata mata a Kano da ke safarar alburusai ga ƴan ta’adda a Katsina.

    April 2, 2026

    Rundunar yan sanda tace ta dakile harin lakurawa a jihar kebbi

    February 8, 2026

    Gwamnatin jihar Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota saboda matsalar tsaro.

    February 8, 2026

    Jami’ar bayero ta lashe gasar kwallon kwando ta jami’o’in yankin Arewa maso Yamma 

    February 8, 2026

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Yaya kuke ganin karawar da Super Eagle ta Nigeria zasuyi da Kasar Congo a yau lahadi domin samun damar shiga gasar cin kofin Duniya???

    November 16, 2025

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Mun shirya, wannan lokacin za mu fito Hawan Babbar Sallah — Sarkin Kano Bayero 

    May 25, 2026

    Zaku iya tsayuwar Arfat a gidajen ku kamar yadda yazo a Hadisin Manzon Allah S.A.W – Imam Khalifa Sheikh Yusuf Ahmad Gabari

    May 24, 2026

    Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Fashin Ragunan Layya A Kano.

    May 21, 2026
ABKNEWS 24
Home » Nazarin Yadda Shaharar Sanata Barau Ta Karade Kasar Nan

Nazarin Yadda Shaharar Sanata Barau Ta Karade Kasar Nan

By ABK NEWSNovember 19, 2025 Siyasa 7 Mins Read
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

 

Screenshot 20251119 125824

:Daga Abba Anwar

Wani babban abin lura game da rayuwar siyasar mataimakin shugaban majalisar dattawa ta kasa, Sanata Barau Jibrin CFR, shine, yadda wasu dake masa kallon su sa’o’insa ne a siyasa, alhali kuwa karansu ko kadan bai kai tsaiko ba.

Shi dai tun ma fa a zamanin Jamhuriya ta biyu, wato lokacin tsohon gwamnan tsohuwar jihar Kano, Muhammadu Abubakar Rimi, Barau yake fitacce kuma wayayye kan harkar siyasar kasa ba ma ta jiha kawai ba. A lokacin fa wadanda a yanzu suke masa kallon shi sa’ansu ne, ko kusa da kafarsa ba su kai ba.

Saboda haka tun farkon farawa ma daga lokacin da mulkin dimukuradiyya ya dawo a shekarar 1999, bayan dadewa da a ka yi cikin mulkin soja, shi ba kifin rijiya ba ne.

A wancan lokacin na 1999 ya samu cin nasarar zama dan majalisar wakilai ta kasa, mai wakiltar karamar hukumar Tarauni, cikin birnin Kano.

Majalisar tarayya ta yanzu fa, bayan dawowar mulkin farar hula, ta samo tsayawa da kafar ta ne fa sakamakon yadda su Barau a wancan lokaci su ka tafiyar da harkar majalisar. Idan ka yi nazarin irin ayyukan jajircewa da ya yi a waccan majalisa, za ka san ashe dama can shi gwarzon dan siyasa ne.

A majalisar 1999 zuwa 2003, shine shugaban kwamitin rarraba dukiyar kasa, wato Appropriation Committee, lokacin marigayi Ghali Umar Na’Abba shine Kakakin majalisar wakilai din.

Tun fa da jimawa ma kafin dawowar mulkin farar hula a 1999, Barau wayayye ne, kwararre, dan siyasa mara tsoro, mai jajircewa kuma wanda yake da shaidar biyayya ga shugabanni da shugabanci.

Amman idan mutum ya na son sanin waye Barau a siyasar gidan tsohon gwamna Rimi ko ma a siyasar dake da alaka da marigayi Malam Aminu Kano, wato tun ma kafin 1999 kenan, to mutum ya tuntubi mutane irin su tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ko Hamza Darma ko Dauda Raula ko Aminu Nasidi ko Aminu Babba Dan Agundi, Sarkin Dawaki Babba a masarautar Kano da dai ire-irensu, jajirtattu ‘yan siyasar gaba-dai-gaba-dai.

Ai kuwa daga lokacin da ya zama Sanata mai wakiltar Kano ta Arewa kuma, ya nuna kwarewa da jajircewa wajen tafiyar da ayyukan sa na majalisa. Dama ya shiga a matsayin wayayye, wanda kuma ya saba da siyasar kasa gaba daya. Shi fa gogewarsa da tasirinsa ba su tsaya kan mazabar sa kawai ba.

A na nan a na nan har ya zama an zabe shi a matsayin mataimakin shugaban majalisar dattawa ta kasa. Su kan su abokan aikinsa sun lura da irin hobbasarsa wajen tafiyar da ayyukan majalisa da sanin yakamatan sa da kuma kishin kasar sa wajen ganin an samu daidaito da kuma hadin kan kasa.

Cikin Ikon Allah sau da yawa kuma ya na tsallake makirce-makirce da a ka kulla masa ba daya ba ba biyu ba ba uku ba. Amma cikin kiyayewar Allah, sai ya kasance kullum sai kara gaba yake cikin al’amuransa. Dama haka hanyar samun nasara take cike da samun cikas da hawa-da-sauka. Wasu lokuta na ba gaira-ba-dalili.

Kuma ya na kokarin gaske wajen ganin bai ba mazabarsa ta Kano ta Arewa da kuma jihar sa kunya ba, ta yadda yake gabatar da kudurori masu amfanin gaske ga majalisa. Wasu ma daga cikin kudurorin wadanda za su tallafawa ci gaban kasa ne kai tsaye. Baya ga na wadanda su ka shafi mazabarsa da jihar sa, da kuma nahiyarsa ta Arewa.

Wasu a tasu mahangar Sanata Barau fa ya samu wadannan damammaki ne saboda kujerar da yake kai ta mataimakin shugaban majalisar dattawa. Sau da yawa za a iya ce musu wannan gaskiya ne. Haka abin yake. Saboda ya kamata su ma su gane cewar a dalilin matsayin da yake kai din kuwa, to shi ba sa’ansu ba ne. Ba tsaransu ba ne. Saboda haka hada kai da shi da tunanin wai shi sa’an kowa ne, to tamkar karo ne da wani murgujejen dutse mai firgici. Kamar dai tarar aradu da ka.

Tun da babban burin wannan rubutun shine ya kawo yadda Sanata Barau ya yi shuhura kuma ya yi zarra a siyasar kasa gaba daya, ba wai iyakacin ta mazabar da yake wakilta ba, ko ta jihar Kano kawai, saboda haka ba zan tsomo batuttukan da su ka shafi abubuwan cigaba da more rayuwa da yake aiwatarwa a jihar Kano kawai ba.

Zan dan tsallaka na kawo kadan daga cikin kadan na ire-iren kudurorin da yake mikawa majalisa da su ka shafi cigaban wasu yankuna na kasar nan. Shi fa dan siyasa ne kuma abin alfahari ga kasa gaba daya, ba wai iyakacin dan tsukin da yake wakilta ba.

Kadan daga cikin ire-iren dokokin da majalisar dattawan ta yi sakamakon kudurorin da ya mika ga majalisar sune kamar haka, “Cyber Crimes (Prohibition, Prevention, etc) Bill (2023), Federal College of Education (Technical), Aghoro Bill (2019), in Bayelsa state, College of Mines and Geological Studies, Guyuk, Bill (2019), Federal University of Aquatic Studies, Ogharu, Bill (2019), in Anambra state and University of Maritime Studies, Oron, Bill (2017), Development Planning and Projects Continuity Bill (2023).”

Kuma fa a dalilin yadda ya zama ya shahara kan siyasar kasa gaba daya, tare da kasancewarsa shugaba nagari hakan ta sa a na gayyatarsa wasu al’amurran da su ka shafi wasu bangarorin kasar nan dan ya samu ya halarta kuma ya sa musu albarka.

Misali kwanan nan ya halarci bikin wani bikin shekara shekara da a ke yi na shekarar 2025 na Oronna Ilaro a jihar Ogun. Wanda ya je bikin ne tare da wasu manyan Sanatoci da su ka fito daga yankin. Wannan shi yake nuna maka yadda suke girmama shi a majalisar dattawa. Mutum ne mai salon shugabanci nagari.

Kuma a dalilin shi Sanata Barau din an samu wasu muhimman baki daga kasashen waje zuwa wajen bikin. An yi bikin ne a Asade Agunloye Pavilion Ground in Ilaro-Yewa, jihar Ogun. Shi Olu of Ilaro babban mai sarauta na Yewaland, His Royal Majesty, Oba (Dr) Kehinde Gbadewole Olugbenle, shine wanda ya shirya bikin.

Daga nan kuma ya karasa zuwa jihar Lagos dan taya tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose murnar zagayowar ranar haihuwarsa. Wannan fa duk a na nuni da cewar shi fa Sanata Barau mutum ne da ya yi fice a dukkan bangarorin kasar nan. Ba wai a waje daya kawai yake da kima da mutunci ba.

A dalilai irin wadannan ne ya sa har babbar jaridar nan ta kudancin Najeriya wato The Sun ta yi nazari ta gano ayyukan alheri da kuma tasiri da Sanata Barau yake da shi a siyasar Najeriya, har su ka zabe shi a matsayin wani babban mutum da za su karrama a karshen watan Janairu na shekara nai shigowa ta 2026. A can jihar Lagos.

An san hakan ne lokacin da Manajan Darakta na kamfanin jaridar Mr Onuoha Uke ya ja ragamar shugannin gidan jaridar kwanan nan zuwa ga ofishin Sanata Barau din har su ka shaida masa hakan. Sunan wannan girmamawa da za su yi masa ita ce, “The Sun Humanitarian Service Icon Award 2025.”

Saboda haka fa shi Sanata Barau ba sa’an wasu ba ne masu ganin ya tsone musu ido. Ba tsaran masu tasowa ba ne. Ko ma wadanda sun taso din amma ba su da kowane irin tasiri a tsarin siyasar jiha balle ma a ce ta kasa gaba daya. Shi din nan dai haka Allah Ya yi shi. Ba abinda ya rage ga abokan siyasa sai kallo. Yadda Ubangiji Ya tsara haka tsarin ke tafiya.

Anwar ya rubuta wannan daga Kano
Laraba, 29 ga Nuwamba, 2025

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

“Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

DSP Barau, HE Garo and HE Gwarzo Stand Together: Who Stands Aloof?

“BA A GUDU DA SUSAR DUWAWU” (ONE CANNOT RUN WHILE SCRATCHING THE BUTTOCKS)

BUSINESS POLITICAL ORIENTED LEADER WHO CANNOT VALUE COLLECTIVE RESPONSIBILITY TO SUCCEED IS BETTER TO KEEP MOUTH SHUT.

POWER WITHOUT RESPONSIBILITY: THE CRISIS OF MODERN POLITICAL LEADERSHIP.

Matashin Dan Siyasa Hon. Musa Sani Indabo ya Mika Form din Takararsa na neman zama Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Wudil/Garko a NDC.

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

“Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

May 29, 2026

Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

May 29, 2026

KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

May 29, 2026
Advertisement
© 2026 ABKNEWS 24. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • Get In ToAhmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.uch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.