Close Menu
ABKNEWS 24
  • Home
  • Business
  • Entertainment
  • Features
  • News
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Climate
    • Tech
    • Write Up
    • Video
  • HAUSA
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Labarai
    • Lafiya
    • Nishadi
    • Siyasa
    • Tsaro
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
ABKNEWS 24ABKNEWS 24
Subscribe
  • Home
  • Business

    KNSG Collaborates with Zirconex for Establishment of Standard Mining Laboratory

    August 28, 2025

    SOLLONG – A NEW PHONE YOU WILL BUY WILL GET YOUR MONEY BACK AND CONTINUE TO EARN MONEY IN IT FOR A YEAR

    August 26, 2025

    SOLLONG – SABUWAR WAYAR HANNU DA ZAKA SAYA TA MAYAR MAKA DA KUDIN KA KUMA KA CIGABA DA SAMUN KUDI A CIKINTA HAR TSAWON SHEKARA DAYA

    August 26, 2025

    USSD Deductions Under Fire: Why Failed Transactions Still Attract ₦6.98 Charges

    August 21, 2025

    QNET Warns Fraudsters, Backs Ogun Gov’t Over Crackdown

    October 12, 2024
  • Entertainment

    From novels to blockbusters: Nollywood’s next frontier

    October 14, 2024

    Prioritise having kids over marriage for career success – Laide Bakare advices ladies

    October 10, 2024

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Patrick Doyle Criticises Davido’s Attire During Visit To Olu Of Warri

    October 7, 2024

    British fencer Akinyosoye switches allegiance to Nigeria

    October 7, 2024
  • Features

    KB Govt Dismiss Speculation of Abandoning Communities Reverge by Bandits: By Abdullahi Tukur 

    July 26, 2026

    Kungiyar Samarin Tijjaniyya ta Kasa ta yabawa Gwamnan Kano Abba bisa karbar Mauludin Shehu Ibrahim Inyas na wannan shekara a Kano

    July 26, 2026

    The Man Who Builds People: Inside the Quiet Impact of Ahmed Shuaibu Gara: By Muhammad Musa Baba

    July 25, 2026

    Kano Governor Yusuf Shortlisted for Africa’s SANKOFA Award of Excellence in Infrastructural Development: By Abba Anwar 

    July 25, 2026

    Emir of Kano Accepts International Literacy and Learning Leadership Award on Behalf of Governor Abba Kabir Yusuf.

    July 25, 2026
  • News

    KB Govt Dismiss Speculation of Abandoning Communities Reverge by Bandits: By Abdullahi Tukur 

    July 26, 2026

    Emir of Kano Accepts International Literacy and Learning Leadership Award on Behalf of Governor Abba Kabir Yusuf.

    July 25, 2026

    Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

    July 24, 2026

    Kano Executive Council Approves ₦55.48bn for Schools, Roads, Healthcare, Water Project’s

    July 24, 2026

    KEYAMO, MUSAWA CONFIRMED AS SPEAKERS AT 9TH NATIONAL TOURISM TRANSPORTATION SUMMIT & EXPO 2026: By Ado Salisu 

    July 23, 2026
  • Politics

    2027: Jamilu’s Victory, the pathway to progress of Gombe citizens

    July 15, 2026

    ADC Shahuci Ward Reaffirms Expulsion of Hajiya Naja’atu Muhammad, Rejects Claims on Kano Party Structure.

    July 12, 2026

    Tinubu’s Picking Of Shettima: Final Onslaught On The North..The Region Has Been Gotten, Musa Illiyasu Kwankwaso.

    July 11, 2026

    Niger Delta group backs President Tinubu for 2027.

    July 9, 2026

    Da Dumi Dumi: Babbar Kotun Tarayya Ta Tabbatar da Jagorancin Mark a ADC, Ta Kuma ci Tarar Abejide.

    July 2, 2026
  • Security

    THE SAFE RESCUE OF THE ABDUCTED SCHOOL CHILDREN AND THEIR TEACHERS IN OYO STATE IS A VICTORY FOR NIGERIA. WE MUST NEVER SURRENDER OUR NATION TO TERROR – DAYO ISRAEL .

    July 11, 2026

    Police not responsible for delay in establishment of state police — IGP.

    June 24, 2026

    Military rescues ex-defence spokesperson Rabe’s wife from bandits.

    June 15, 2026

    NSCDC Kano Command Dismisses Five (5) Volunteer Personnel for Unethical Conduct and Indiscipline.

    June 2, 2026

    CP Balarabe Sule rtd, expressed his happiness over the way stakeholders in Kano have come together to bring about lasting peace in the State.

    May 17, 2026
  • Sports

    The Man Who Builds People: Inside the Quiet Impact of Ahmed Shuaibu Gara: By Muhammad Musa Baba

    July 25, 2026

    First Medal Alert! Dollar Rains in Team Nigeria Camp as Ezuruike Wins Silver, Bags Instant $2,000 Reward _3x3 Basketball Team makes history with first ever win in their first game Commonwealth Games: By Ado Salisu 

    July 24, 2026

    NSSF President Joseph elected ISF Africa continental president.

    July 23, 2026

    Aghazu confident as Team Nigeria heads to Glasgow with medal-hungry athletics squad.

    July 23, 2026

    Oyo FA, Pillar of Sports in Partnership to Organize a Capacity Building Seminar for Football Coaches

    July 23, 2026
  • More
    1. Agriculture
    2. Climate
    3. Tech
    4. Write Up
    5. Video
    6. View All

    HJRBDA, Bichi and 3rd Anniversary of Tinubu’s Renewed Hope Agenda on Food Security.

    June 12, 2026

    Kano Govt Intervenes After ‘The Historica Nigeria’ Exposes Alleged Tree Felling at ARTV.

    June 7, 2026

    Agriculture: Nigeria, Vietnam Sign Strategic Pact to Boost Cashew Trade, Technology Exchange

    November 8, 2025

    Gwamnati ta fara shirin tabbatar da ƙananan manoma sun amfana da sabbin taraktocin Belarus.

    October 29, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    The Sad Story Of Flooding In Niger State

    October 9, 2024

    Flood: Yobe Govt approves over N1.4bn for 25, 500 victims

    October 8, 2024

    Climate Change: Fishers Raise Alarm Over Insecurity On Seafood

    October 3, 2024

    SOLLONG – GET A SOLLONG BLOCKCHAIN DEVICE PHONE TODAY AND EARN IN USDT FOR ONE YEAR.

    August 28, 2025

    Partnership with JICA has put Nigeria’s startup ecosystem in global map -DG NITDA

    October 14, 2024

    EVENTS FOR THE WEEK 14TH TO 20TH OCTOBER, 2024. – Centre for Information Technology and Development

    October 14, 2024

    INVITATION TO APPLY: Sustainable Enterprise Challenge Project in Kano State Phase 2 – Centre for Information Technology and Development

    October 12, 2024

    Kano Governor Yusuf Shortlisted for Africa’s SANKOFA Award of Excellence in Infrastructural Development: By Abba Anwar 

    July 25, 2026

    OPEN LETTER TO HIS EXCELLENCY, ENGR. ABBA KABIR YUSUF. Executive Governor of Kano State: By Bala Salihu Dawakin Kudu Democracy Newsline Northern Bureau Chief July 24, 2026

    July 24, 2026

    Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

    July 24, 2026

    Defamation Against DSP Barau, Institutional: By Abba Anwar

    July 23, 2026

    THE DANGER OF LEADLESS SOCIETIES AND THE NEED FOR RESPONSIBLE DEMOCRACY.

    May 16, 2026

    KB Govt Dismiss Speculation of Abandoning Communities Reverge by Bandits: By Abdullahi Tukur 

    July 26, 2026

    Kungiyar Samarin Tijjaniyya ta Kasa ta yabawa Gwamnan Kano Abba bisa karbar Mauludin Shehu Ibrahim Inyas na wannan shekara a Kano

    July 26, 2026

    The Man Who Builds People: Inside the Quiet Impact of Ahmed Shuaibu Gara: By Muhammad Musa Baba

    July 25, 2026

    Kano Governor Yusuf Shortlisted for Africa’s SANKOFA Award of Excellence in Infrastructural Development: By Abba Anwar 

    July 25, 2026
  • HAUSA
    1. Ilimi
    2. Kasuwanci
    3. Labarai
    4. Lafiya
    5. Nishadi
    6. Siyasa
    7. Tsaro
    8. Wasanni
    9. View All

    Zaku iya tsayuwar Arfat a gidajen ku kamar yadda yazo a Hadisin Manzon Allah S.A.W – Imam Khalifa Sheikh Yusuf Ahmad Gabari

    May 24, 2026

    Alhassan Ado Doguwa ya bayyana ilimi a matsayin Kashi bayan cigaban Kowace Al’umma

    May 12, 2026

    Kwadaye da fushi nadaga cikin abubuwan dasuke jefa mutane cikin halaka. Farfesa Aminu Isma’il Sagagi.

    February 14, 2026

    Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu tace laifi ne dalibi ya boye matakin karatun da yake.

    February 8, 2026

    Mummunar Gobarar Kasuwar Singa: Anyi Asarar Biliyoyin Kudi Yayin da Gobarar ta Kone Shaguna sama da 1,000 ana gab da Shiga watan Ramadan.

    February 15, 2026

    Ramadan 2026: Farashin Zobo, Tsamiya, da Kayan Kamshi Ya Yi Tashi a Kasuwannin Kano.

    February 11, 2026

    Gobara ta tashi tareda Kone wasu Shaguna a Kasuwar Singa dake Kano a Najeriya

    November 10, 2025

    ’Yan Bindiga Sun Sace Mata 5 Ciki Har Da Masu Shayarwa A Kano Najeriya .

    November 10, 2025

    Kungiyar Samarin Tijjaniyya ta Kasa ta yabawa Gwamnan Kano Abba bisa karbar Mauludin Shehu Ibrahim Inyas na wannan shekara a Kano

    July 26, 2026

    Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

    July 23, 2026

    Rt. Hon. Alhassan Ado Doguwa ya kudurin gaggawa ga Majalisar Wakilai ta Kasa domin ta Sahale a sake Gina Gadojin Yankin Yaryasa dake Karamar Hukumar Tudun Wada: Auwalu Ali Sufi

    July 10, 2026

    Jam’iyyar ADC a Kano tayi Watsi Da Kwamitin Riko na Naja’atu Muhammed, Ta Kuma Bayyana shi a Matsayin Haramtacce ne.

    July 7, 2026

    Ana neman al’umar Annabi SAW su taimaka domin ceto rayuwar Hajiya Khadija da Sayen Magani. Domin karin bayani 08065164420 – 08031824749

    June 30, 2026

    Shugaba Tinubu ya sake bada Umarnin a Kara Mutum 20,000 Domin Daukar su aikin “Yan Sanda Kari akan 30,000 – Hon. Aliyu Wakilai Boya

    December 3, 2025

    Gwamnatin Tarayya zata karbi Asibitin Kansa da Gwamnatin Ganduje ta gina domin Mayar dashi karkashin kulawar AKTH – Hon. Kabiru Abubakar (Abba Bichi)

    November 23, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Tabbatar Da Ɓullar Cutar Shan Inna

    October 30, 2025

    Shin Yaya kuke Kallon Sabon Shirin Film din “KADDARA” ko zai iya disashe farin jinin Shirin “LABARINA”???

    December 11, 2025

    Dawowar Jarumar Kanywood Nafisa Abdullahi Nigeria domin fara daukar Shirin “KADDARA”

    December 11, 2025

    Za’a Daura Auren Jaafar Muhammad Kabiru da Ruqayya Abubakar sai Kuma Nafisa Muhammad Kabiru da Zubairu Umar Ibrahim (Malan)

    October 27, 2025

    MAULUD: SHAHARARREN MAWAKIN NAN JAMILU JADDA GARKO YA SAKI SABUWAR WAKARSA MAI TAKEN “ANNABIN RAHAMA” A YAU JUMA’A

    September 12, 2025

    Halacci Gadon Bacci: Daga Hajiya Fatima Abdullahi Dala, APC Women leader Kano.

    July 10, 2026

    Jam’iyyar mu ba wata ƙungiya ce ta mutum daya ba – NDC.

    June 8, 2026

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Matashin Dan Siyasa Hon. Musa Sani Indabo ya Mika Form din Takararsa na neman zama Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Wudil/Garko a NDC.

    May 19, 2026

    Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Fashin Ragunan Layya A Kano.

    May 21, 2026

    DSS ta kama wata mata a Kano da ke safarar alburusai ga ƴan ta’adda a Katsina.

    April 2, 2026

    Rundunar yan sanda tace ta dakile harin lakurawa a jihar kebbi

    February 8, 2026

    Gwamnatin jihar Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota saboda matsalar tsaro.

    February 8, 2026

    Jami’ar bayero ta lashe gasar kwallon kwando ta jami’o’in yankin Arewa maso Yamma 

    February 8, 2026

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Yaya kuke ganin karawar da Super Eagle ta Nigeria zasuyi da Kasar Congo a yau lahadi domin samun damar shiga gasar cin kofin Duniya???

    November 16, 2025

    Kungiyar Samarin Tijjaniyya ta Kasa ta yabawa Gwamnan Kano Abba bisa karbar Mauludin Shehu Ibrahim Inyas na wannan shekara a Kano

    July 26, 2026

    Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

    July 23, 2026

    Rt. Hon. Alhassan Ado Doguwa ya kudurin gaggawa ga Majalisar Wakilai ta Kasa domin ta Sahale a sake Gina Gadojin Yankin Yaryasa dake Karamar Hukumar Tudun Wada: Auwalu Ali Sufi

    July 10, 2026

    Halacci Gadon Bacci: Daga Hajiya Fatima Abdullahi Dala, APC Women leader Kano.

    July 10, 2026
ABKNEWS 24
Home » Inganta kasuwancin dabbobi hanya ce ta samun cigaban tattalin arziki

Inganta kasuwancin dabbobi hanya ce ta samun cigaban tattalin arziki

By ABK NEWSJanuary 22, 2026 Labarai 4 Mins Read
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

IMG 20260122 WA0010Inganta kasuwancin dabbobi hanya ce ta samun cigaban tattalin arziki…

Usman Usman Fulani

 

 

An bayyana cewar samar da kyakkyawan yanayi na inganta kasuwannin dabbobi wato Kara a fadin Jihar nan wata hanya ce ta inganta tattalin arzikin Jihar Kano.

 

Shugaban Kungiyar masu sayar da shanu da dillacinsu da sarrafasu da kuma safararsu ta kasa, resehn Jihar Kano,Alhaji Usman Usman Fulani ne ya bayyana haka lokacin kaddamar da shugabannin Kungiyar na Karamar Hukumar Dambatta yana mai karin gaske akan irin rawar da wannan Kungiya ta ke takawa wajen inganta zaman Lafiya da tsaro da kuma bunkasa tattalin arzikin Jiha da na Kananan Hukumomi musamman wajen bayar da Kudaden shiga.

 

Usman Usman Fulani ya ce kaddamar da shugabancin wannan Kungiya a Karamar Hukumar Dambatta zai taimaka matuka wajen daga darajar masaya dabbobi wato kara tare da yin aiki kafada da kafada da Hukumomin tsaro da duk masu ruwa da tsaki akan harkar kasuwancin sayar da shanu da dillacinsu da sarrafasu da kuma dakonsu daga jiha zuwa wata Jihar.

 

Kazalika, ya roki Karamar Hukumar ta Dambatta da ta kawo dauki wajen gyaran karar dabbobin musamman samar da bandakuna da cikakken tsaro da gidajen kwana da na wanka domin fatake ta yadda kasuwar za ta cigaba da rike kambunta a matsayin wacce ta yi fice akan harkokin sayar da dabbobi musamman shanu.

 

Daga nan ya godewa Shugaban Karamar Hukumar Jamilu Abubakar Dambatta wanda Mataimakinsa Sadiq Fagwalawa ya wakilta wajen kaddamar da shugabannin Kungiyar a wannan yankin.

 

A jawabinsa,Jami’in cibiyar L-Press Abubakar Muhammad Kabir ya sha alwashin ganin wannan kara ta sayar da shanu ta sami tagomashin kayayyakin more rayuwa domin inganta kasuwancin shanun da safararsu da kuma sarrafasu.

 

Daga nan ya ja kunnuen shugabannin da su rike gaskiya da Adalci a jagorancinsu.

 

A nasa jawabin Jami’i mai kula da Kano ta Arewa na Kungiyar, Tijjani Ibrahim Zakari ya ce ko shakka babu wannan Kungiya za ta cigaba da hada kan Yan kasuwa masu mu’amala da wajen saye da sayar da shanu domin samun cigaban yankin tare da kira ga masu ruwa da tsaki na Dambatta da su tallafawa wannan Kungiya

 

Tijjani Ibrahim Zakari ya godewa Hakimin Dambatta,Dr Mansur Dr Muktar Adnan da Shugaban Karamar Hukumar ta Dambatta Jamilu Abubakar Dambatta bisa goyon bayansu wajen kafa ita wannan Kungiya,yana mai bayyana cewar Kungiyar za ta yi aiki tukuru domin samar da kyakkyawan yanayin kasuwanci a karar shanun.

 

Da ya ke Jawabi Shugaban Karamar Hukumar wanda Mataimakinsa Sadiq Fagwalawa ya wakilta ya tunatar da sababbin shugabannin irin kalu balen da yake a kansu na hada kan Yan kasuwar tare da gujewa son rai ko son zuciya wajen gudanar da ayyukansu.

 

Sadiq Fagwalawa ya jaddada goyon bayan Karamar Hukumar ga wannan Kungiya inda ya ce nan bada jimawa ba Karamar Hukumar za ta kawo dauki domin gyara karar shanun.

 

Da ya ke sanya Albarka ga sababbin shugabannin,Hakimin Dambatta Sarkin Ban Kano, Dr Mansur Dr Muktar Adnan wanda wakilinsa Baba Ado ya gabatar ya taya sabbin shugabannin murna tare da jan hankulansu akan gujewa duk wani abu da ka iya dakile daraja ko mutunci na Kungiya ko na Karamar Hukumar.

 

Sannan ya jaddada bukatar yin Adalci a tsakanin Yan kasuwa ba tare da nuna fifiko ba, inda yace “Kasuwa ta kowa ce da bako da Dan gari, dan haka ya zama wajibi ku yiwa kowa adalici har ma idan da hali a fi kyautatawa bako domin alheri ya kawowa garin”

 

A jawabinsa, na karbar aiki,sabon Shugaban Kungiyar na Dambatta Muktar Dahiru Ibrahim ya sha alwashin gudanar da shugabanci cikin Adalci tare da bin dokokin Kungiya a kowane lokaci.

 

Sannan ya nemi hadin kan ‘ya’yan Kungiya don cigaban Kungiyar da Karamar Hukumar baki daya.

 

Muktar Dahiru Ibrahim ya godewa Shugaban Karamar Hukumar da Sarkin Ban Kano,bisa shawarwarinsu da tallafinsu wajen cigaban Kungiyar,haka kuma ya jinjinawa Hukumomin tsaro da su ke a yankin bisa yadda suke basu hadin kai,inda ya tabbatar musu cewar wannan Kungiya za ta cigaba da ayyukanta na inganta kasuwancin dabbobi da safararsu da sarrafasu a yankin ta yin amfani da sababbin dabarun kasuwanci na Zamani.

 

A yayin taron an kaddamar da katin shaida na Kungiya da kundin gudanar da mulki da makamantan haka.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Kungiyar Samarin Tijjaniyya ta Kasa ta yabawa Gwamnan Kano Abba bisa karbar Mauludin Shehu Ibrahim Inyas na wannan shekara a Kano

Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

Rt. Hon. Alhassan Ado Doguwa ya kudurin gaggawa ga Majalisar Wakilai ta Kasa domin ta Sahale a sake Gina Gadojin Yankin Yaryasa dake Karamar Hukumar Tudun Wada: Auwalu Ali Sufi

Jam’iyyar ADC a Kano tayi Watsi Da Kwamitin Riko na Naja’atu Muhammed, Ta Kuma Bayyana shi a Matsayin Haramtacce ne.

ADC ta rusa shugabancin jam’iyyar na Kano tare da kafa kwamitin riƙo.

Kwalliya ta biya kuɗin sabulu: Mahalarta taron ASCON sun yabawa masu shirya taron bisa kulawa ta musamman da suke ba su.

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

KB Govt Dismiss Speculation of Abandoning Communities Reverge by Bandits: By Abdullahi Tukur 

July 26, 2026

Kungiyar Samarin Tijjaniyya ta Kasa ta yabawa Gwamnan Kano Abba bisa karbar Mauludin Shehu Ibrahim Inyas na wannan shekara a Kano

July 26, 2026

The Man Who Builds People: Inside the Quiet Impact of Ahmed Shuaibu Gara: By Muhammad Musa Baba

July 25, 2026
Advertisement
© 2026 ABKNEWS 24. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • Get In ToAhmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.uch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.