Close Menu
ABKNEWS 24
  • Home
  • Business
  • Entertainment
  • Features
  • News
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Climate
    • Tech
    • Write Up
    • Video
  • HAUSA
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Labarai
    • Lafiya
    • Nishadi
    • Siyasa
    • Tsaro
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
ABKNEWS 24ABKNEWS 24
Subscribe
  • Home
  • Business

    KNSG Collaborates with Zirconex for Establishment of Standard Mining Laboratory

    August 28, 2025

    SOLLONG – A NEW PHONE YOU WILL BUY WILL GET YOUR MONEY BACK AND CONTINUE TO EARN MONEY IN IT FOR A YEAR

    August 26, 2025

    SOLLONG – SABUWAR WAYAR HANNU DA ZAKA SAYA TA MAYAR MAKA DA KUDIN KA KUMA KA CIGABA DA SAMUN KUDI A CIKINTA HAR TSAWON SHEKARA DAYA

    August 26, 2025

    USSD Deductions Under Fire: Why Failed Transactions Still Attract ₦6.98 Charges

    August 21, 2025

    QNET Warns Fraudsters, Backs Ogun Gov’t Over Crackdown

    October 12, 2024
  • Entertainment

    From novels to blockbusters: Nollywood’s next frontier

    October 14, 2024

    Prioritise having kids over marriage for career success – Laide Bakare advices ladies

    October 10, 2024

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Patrick Doyle Criticises Davido’s Attire During Visit To Olu Of Warri

    October 7, 2024

    British fencer Akinyosoye switches allegiance to Nigeria

    October 7, 2024
  • Features

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

    May 29, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

    May 29, 2026

    Dr Bashir Danzomo Felicitates with Muslims Ummah on the eve of Edil-Kabir festivities

    May 28, 2026

    Breaking News: The Emir of Kano, Alhaji Dr. Aminu Ado Bayero, has suspended the Sallah Durbar procession on the orders of security agencies.

    May 28, 2026
  • News

    Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

    May 29, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

    May 29, 2026

    Dr Bashir Danzomo Felicitates with Muslims Ummah on the eve of Edil-Kabir festivities

    May 28, 2026

    Breaking News: The Emir of Kano, Alhaji Dr. Aminu Ado Bayero, has suspended the Sallah Durbar procession on the orders of security agencies.

    May 28, 2026

    A candidate for the Federal House of Representatives has urged his supporters to boycott the Daushe procession expected to be held by two emirs in Kano today.

    May 28, 2026
  • Politics

    ADC Tarauni House of Representatives Aspirant Calls for Justice, Rejects Alleged Illegal Primaries.

    May 23, 2026

    Youth or clock Vote DINI MANCHESTER KANKAROFI for member state House of Assembly Kano municipal local Government.

    May 19, 2026

    Governor Yusuf Says Kawu Sumaila’s Endorsement Signals APC Victory in Kano South.

    May 19, 2026

    Hamisu Chidari defeated Hafizu Sani at the Primary election for Reps in Dambatta/Makoda

    May 17, 2026

    Hon. Muhammad Radhi Joins Tarauni Reps Race, Picks ADC Nomination Form

    May 14, 2026
  • Security

    CP Balarabe Sule rtd, expressed his happiness over the way stakeholders in Kano have come together to bring about lasting peace in the State.

    May 17, 2026

    JUST IN:DSS Drags El-Rufai to Court Over Alleged Tapping of Ribadu’s Phone Lines.

    February 16, 2026

    Nasarawa: Police Arrest 12 Suspects, Rescue Seven Kidnap Victims.

    January 18, 2026

    THREE PRINCIPAL SUSPECTS ARRESTED FOR THE GRUESOME MURDER OF A HOUSEWIFE AND HER SIX CHILDREN IN DORAYI CHIRANCHI QUARTERS KANO.

    January 18, 2026

    Security beefed up around Kano Govt House as Gov. Yusuf’s planned defection to APC sparks backlash

    January 4, 2026
  • Sports

    World Athletics releases entry standards for Beijing 2027 Championships

    May 26, 2026

    Jordan Nwora Basketball Camp expands African footprint

    May 23, 2026

    Kano GGC Dala Principal lauds NSSF on sports development 

    May 14, 2026

    Katsina, Taraba won Savannah Conference Nestle Milo Inter-Secondary schools basketball in Kano

    May 14, 2026

    NSSF, NOC Empower PHE Teachers in Kano

    May 14, 2026
  • More
    1. Agriculture
    2. Climate
    3. Tech
    4. Write Up
    5. Video
    6. View All

    Agriculture: Nigeria, Vietnam Sign Strategic Pact to Boost Cashew Trade, Technology Exchange

    November 8, 2025

    Gwamnati ta fara shirin tabbatar da ƙananan manoma sun amfana da sabbin taraktocin Belarus.

    October 29, 2025

    KANANAN HUKUMOMIN GWARZO DA KABO SUN BAYYANA KOKARIN SU A BIKIN NUNA AL’ADU DANA KASUWANCI WANDA AKE GUDANARWA YANZU HAKA NAN A JIHAR KANO.

    October 27, 2025

    The Bichi development Association tagged Fitilar Jama’ar Bichi reaffirmed its determination in fighting desertification in the local Government area.

    October 16, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    The Sad Story Of Flooding In Niger State

    October 9, 2024

    Flood: Yobe Govt approves over N1.4bn for 25, 500 victims

    October 8, 2024

    Climate Change: Fishers Raise Alarm Over Insecurity On Seafood

    October 3, 2024

    SOLLONG – GET A SOLLONG BLOCKCHAIN DEVICE PHONE TODAY AND EARN IN USDT FOR ONE YEAR.

    August 28, 2025

    Partnership with JICA has put Nigeria’s startup ecosystem in global map -DG NITDA

    October 14, 2024

    EVENTS FOR THE WEEK 14TH TO 20TH OCTOBER, 2024. – Centre for Information Technology and Development

    October 14, 2024

    INVITATION TO APPLY: Sustainable Enterprise Challenge Project in Kano State Phase 2 – Centre for Information Technology and Development

    October 12, 2024

    DSP Barau, HE Garo and HE Gwarzo Stand Together: Who Stands Aloof?

    May 23, 2026

    “BA A GUDU DA SUSAR DUWAWU” (ONE CANNOT RUN WHILE SCRATCHING THE BUTTOCKS)

    May 23, 2026

    BUSINESS POLITICAL ORIENTED LEADER WHO CANNOT VALUE COLLECTIVE RESPONSIBILITY TO SUCCEED IS BETTER TO KEEP MOUTH SHUT.

    May 21, 2026

    POWER WITHOUT RESPONSIBILITY: THE CRISIS OF MODERN POLITICAL LEADERSHIP.

    May 21, 2026

    THE DANGER OF LEADLESS SOCIETIES AND THE NEED FOR RESPONSIBLE DEMOCRACY.

    May 16, 2026

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

    May 29, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

    May 29, 2026

    Dr Bashir Danzomo Felicitates with Muslims Ummah on the eve of Edil-Kabir festivities

    May 28, 2026
  • HAUSA
    1. Ilimi
    2. Kasuwanci
    3. Labarai
    4. Lafiya
    5. Nishadi
    6. Siyasa
    7. Tsaro
    8. Wasanni
    9. View All

    Zaku iya tsayuwar Arfat a gidajen ku kamar yadda yazo a Hadisin Manzon Allah S.A.W – Imam Khalifa Sheikh Yusuf Ahmad Gabari

    May 24, 2026

    Alhassan Ado Doguwa ya bayyana ilimi a matsayin Kashi bayan cigaban Kowace Al’umma

    May 12, 2026

    Kwadaye da fushi nadaga cikin abubuwan dasuke jefa mutane cikin halaka. Farfesa Aminu Isma’il Sagagi.

    February 14, 2026

    Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu tace laifi ne dalibi ya boye matakin karatun da yake.

    February 8, 2026

    Mummunar Gobarar Kasuwar Singa: Anyi Asarar Biliyoyin Kudi Yayin da Gobarar ta Kone Shaguna sama da 1,000 ana gab da Shiga watan Ramadan.

    February 15, 2026

    Ramadan 2026: Farashin Zobo, Tsamiya, da Kayan Kamshi Ya Yi Tashi a Kasuwannin Kano.

    February 11, 2026

    Gobara ta tashi tareda Kone wasu Shaguna a Kasuwar Singa dake Kano a Najeriya

    November 10, 2025

    ’Yan Bindiga Sun Sace Mata 5 Ciki Har Da Masu Shayarwa A Kano Najeriya .

    November 10, 2025

    Mun shirya, wannan lokacin za mu fito Hawan Babbar Sallah — Sarkin Kano Bayero 

    May 25, 2026

    Yadda Hatsarin motar Trailer makare da kaya yayi sandiyar Mutuwar mutane a Mile 3 Sabuwa dake cikin garin Gombe.

    May 21, 2026

    Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Kano (PCACC) Ta Fara Bincike Kan Tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar

    May 19, 2026

    Mai Martaba Sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero ya jaranci Bude Karatun Qur’ani dubu Goma da aka fara yau 1 ga watan zul-hajj.

    May 18, 2026

    Shugaba Tinubu ya sake bada Umarnin a Kara Mutum 20,000 Domin Daukar su aikin “Yan Sanda Kari akan 30,000 – Hon. Aliyu Wakilai Boya

    December 3, 2025

    Gwamnatin Tarayya zata karbi Asibitin Kansa da Gwamnatin Ganduje ta gina domin Mayar dashi karkashin kulawar AKTH – Hon. Kabiru Abubakar (Abba Bichi)

    November 23, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Tabbatar Da Ɓullar Cutar Shan Inna

    October 30, 2025

    Dr Jarma Reaffirms Commitment to Free Eye Treatment Programme (Phase Four)

    October 18, 2025

    Shin Yaya kuke Kallon Sabon Shirin Film din “KADDARA” ko zai iya disashe farin jinin Shirin “LABARINA”???

    December 11, 2025

    Dawowar Jarumar Kanywood Nafisa Abdullahi Nigeria domin fara daukar Shirin “KADDARA”

    December 11, 2025

    Za’a Daura Auren Jaafar Muhammad Kabiru da Ruqayya Abubakar sai Kuma Nafisa Muhammad Kabiru da Zubairu Umar Ibrahim (Malan)

    October 27, 2025

    MAULUD: SHAHARARREN MAWAKIN NAN JAMILU JADDA GARKO YA SAKI SABUWAR WAKARSA MAI TAKEN “ANNABIN RAHAMA” A YAU JUMA’A

    September 12, 2025

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Matashin Dan Siyasa Hon. Musa Sani Indabo ya Mika Form din Takararsa na neman zama Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Wudil/Garko a NDC.

    May 19, 2026

    Doguwa Ya Yi Kira ga Hadin Kan APC a Doguwa da Tudun Wada, Ya Bukaci a Sake Zaben Jam’iyyar Daga Sama Har Kasa

    May 13, 2026

    Kano ta Arewa: An sami Maslaha Tsakanin Sanata Barau da ATM Gwarzo.

    May 13, 2026

    Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Fashin Ragunan Layya A Kano.

    May 21, 2026

    DSS ta kama wata mata a Kano da ke safarar alburusai ga ƴan ta’adda a Katsina.

    April 2, 2026

    Rundunar yan sanda tace ta dakile harin lakurawa a jihar kebbi

    February 8, 2026

    Gwamnatin jihar Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota saboda matsalar tsaro.

    February 8, 2026

    Jami’ar bayero ta lashe gasar kwallon kwando ta jami’o’in yankin Arewa maso Yamma 

    February 8, 2026

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Yaya kuke ganin karawar da Super Eagle ta Nigeria zasuyi da Kasar Congo a yau lahadi domin samun damar shiga gasar cin kofin Duniya???

    November 16, 2025

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Mun shirya, wannan lokacin za mu fito Hawan Babbar Sallah — Sarkin Kano Bayero 

    May 25, 2026

    Zaku iya tsayuwar Arfat a gidajen ku kamar yadda yazo a Hadisin Manzon Allah S.A.W – Imam Khalifa Sheikh Yusuf Ahmad Gabari

    May 24, 2026

    Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Fashin Ragunan Layya A Kano.

    May 21, 2026
ABKNEWS 24
Home » Ina jinjina wa Shugaba Tinubu kan hana karkatar da kudaden Kananan Hukumomi – Kwankwaso

Ina jinjina wa Shugaba Tinubu kan hana karkatar da kudaden Kananan Hukumomi – Kwankwaso

By ABK NEWSDecember 23, 2025 Labarai 4 Mins Read
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Screenshot 20251223 120743

Musa Iliyasu Kwankwaso ya jinjina wa Shugaba Tinubu kan hana karkatar da kudaden Kananan Hukumomi.

Jigo a Jam’iyyar APC a Jihar Kano Dr. Musa Iliyasu Kwankwaso ya nuna goyon bayan sa ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan dagewar sa kan lallai sai Kananan Hukumomi sun sami yancin karban kudaden su kai tsaye daga Gwamnatin Tarraya. Yace hakan biyayya ne ga doka sabanin zargin cimma burin siyasa.

Dr. Musa Iliyasu Kwankwaso da a yanzu shine Babban Daraktan Kudi a Hukumar Raya Kogunan Hadejia da Jama’are ya jaddada cewa baiwa Kananan Hukumomi damar cin gashin kansu ginshiki ne na samar da cigaba daga kasa kuma zai samar da daidaito a Kasa.

Kwankwaso wanda ya Shugabanci Karamar Hukumar Madobi har sau biyu lokacin mulkin Tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa umarnin Shugaba Tinubu na bawa Kananan Hukumomi kudaden su kai tsaye na nuni da sanin matsalolin dake dakile da zama tawaya ga cigaba musamman daga kasa.
Yace ” Wannan babu batun siyasa sai kokarin ceto tsarin gudanawa daga kasa”.
Kwankwaso ya bayyana cewa bawa Kananan Hukumomi ikon sarrafa kudaden su zai karfafe su wajen kawo karshen rashin aiki yi da rashin tsaro da karancin kayayyakin more rayuwa.

Musa Iliyasu Kwankwaso yayi bayanin cewa yayin da Kananan Hukumomi suka sami ikon sarrafa kudaden su zasu samar da ayyukan yi ga matasa da taimakawa kungiyoyin sa kai dan samar da tsaro da hakan zai bada damar dakile barazanar tsaro a take . Ya kara da cewa baiwa Kananan Hukumomi ikon sarrafa kudaden su kai tsaye zai dawo da cigaba ga Al’umma. Karban kudaden su kai tsaye zai bawa Kananan Hukumomi damar samar da ayyukan da Al’ummar su suka fi bukata kamar Asibitoci da makarantu da tituna da matakan tsaro sabanin dogon jira daga gwamnatin jiha.

Musa Iliyasu Kwankwaso ya bada misalai kan yanda ya samar da ayyukan cigaban a lokacin da yake Shugaban Karamar Hukumar Madobi. ” Lokacin da nake shugaban Karamar Hukuma kimanin shekaru 20 da suka wuce Karamar Hukumar Madobi na karban kudin akalla Naira Miliyan 30 duk wata. Bayan biyan albashi na kusan Miliyan Tara mu samar da ayyukan cigaba da har yanzu Al’umma na morar su.

Ya kwatanta da abinda ke faruwa a yanzu inda Kananan Hukumomi ke karban makudan kudade amma babu wasu kwararan ayyuka a kasa. Ya bada misali cewa a yanzu Karamar Hukumar Madobi na karban fiye da Naira Biliyan daya kowane wata amma tunda daga Jiha ake bada umarnin yanda za’ayi da kudaden da wuya a gan ayyukan cigaba a kasa.

Musa Iliyasu Kwankwaso ya kara da cewa batun bawa Kananan Hukumomi ikon sarrafa kudaden su ba umarnin Shugaba Tinubu bane hukuncin Kotun Koli ne. ” Gwamnoni ya kamata su girmama hukuncin Kotun Koli in har da gaske suna biyayya da girmama hukuncin Kotu.

Yayin da yake bayani kan kasafin kudi na shekarar 2016 Musa Iliyasu Kwankwaso yana da kyakyawan zato da fata inda ya lissafo wasu ayyukan cigaban kasa da aka cigaba da yin su a fadin Najeriya kamar titin Jirgin Kasa daga Kano zuwa Maradi da Kano zuwa Abuja da manyan ayyuka da ake cigaba da yin su na nuni ga dorewar cigaba.
Musa Iliyasu Kwankwaso ya kuma yaba da cigaba da ake samu a harkar tsaro inda ya jinjina wa Malam Nuhu Ribadu da manyan jagororin tsaro. ” Wurare kamar Birnin Gwari da hanyar Abuja zuwa Kaduna an sami saukin barazanar tsaro. Sannan ana ta kokarin kawo karshen rashin tsaro a Jihohin Zamfara da Sokoto.

Musa Iliyasu Kwankwaso ya kuma yi watsi da kalaman cewa Shugaba Tinubu na fuskantar adawa mai karfi a Arewa. Yace mutane suna da kyakyawan fata da zato ga Shugabancin Shugaba Tinubu. ” Daga Kano zuwa Maiduguri da Arewa ta tsakiya Shugaba Tinubu na da goyon baya”. Yan Najeriya suna ganin cigaban da ake samu karkashin mulkin Shugaba Tinubu kuma zasu saka da alheri in lokaci yayi.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Mun shirya, wannan lokacin za mu fito Hawan Babbar Sallah — Sarkin Kano Bayero 

Yadda Hatsarin motar Trailer makare da kaya yayi sandiyar Mutuwar mutane a Mile 3 Sabuwa dake cikin garin Gombe.

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Kano (PCACC) Ta Fara Bincike Kan Tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar

Mai Martaba Sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero ya jaranci Bude Karatun Qur’ani dubu Goma da aka fara yau 1 ga watan zul-hajj.

Gaisuwar da na yi wa Sanusi a taro ba ta na nufin mubaya’a nai masa a matsayin shi ne Sarkin Kano ba – Ganduje 

Majalisar Zartarwar Kano Ta Amince da Kashe Sama da Naira Biliyan 61 Don yi muhimman aiyuka.

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

“Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

May 29, 2026

Kano Hisbah Denies Allegations Of Forced Conversion, Secret Marriage Of Teenage Girl

May 29, 2026

KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION.

May 29, 2026
Advertisement
© 2026 ABKNEWS 24. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • Get In ToAhmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.uch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.