Close Menu
ABKNEWS 24
  • Home
  • Business
  • Entertainment
  • Features
  • News
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Climate
    • Tech
    • Write Up
    • Video
  • HAUSA
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Labarai
    • Lafiya
    • Nishadi
    • Siyasa
    • Tsaro
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
ABKNEWS 24ABKNEWS 24
Subscribe
  • Home
  • Business

    KNSG Collaborates with Zirconex for Establishment of Standard Mining Laboratory

    August 28, 2025

    SOLLONG – A NEW PHONE YOU WILL BUY WILL GET YOUR MONEY BACK AND CONTINUE TO EARN MONEY IN IT FOR A YEAR

    August 26, 2025

    SOLLONG – SABUWAR WAYAR HANNU DA ZAKA SAYA TA MAYAR MAKA DA KUDIN KA KUMA KA CIGABA DA SAMUN KUDI A CIKINTA HAR TSAWON SHEKARA DAYA

    August 26, 2025

    USSD Deductions Under Fire: Why Failed Transactions Still Attract ₦6.98 Charges

    August 21, 2025

    QNET Warns Fraudsters, Backs Ogun Gov’t Over Crackdown

    October 12, 2024
  • Entertainment

    From novels to blockbusters: Nollywood’s next frontier

    October 14, 2024

    Prioritise having kids over marriage for career success – Laide Bakare advices ladies

    October 10, 2024

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Patrick Doyle Criticises Davido’s Attire During Visit To Olu Of Warri

    October 7, 2024

    British fencer Akinyosoye switches allegiance to Nigeria

    October 7, 2024
  • Features

    Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

    July 24, 2026

    Kano Executive Council Approves ₦55.48bn for Schools, Roads, Healthcare, Water Project’s

    July 24, 2026

    Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

    July 23, 2026

    KEYAMO, MUSAWA CONFIRMED AS SPEAKERS AT 9TH NATIONAL TOURISM TRANSPORTATION SUMMIT & EXPO 2026: By Ado Salisu 

    July 23, 2026

    NSSF President Joseph elected ISF Africa continental president.

    July 23, 2026
  • News

    Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

    July 24, 2026

    Kano Executive Council Approves ₦55.48bn for Schools, Roads, Healthcare, Water Project’s

    July 24, 2026

    KEYAMO, MUSAWA CONFIRMED AS SPEAKERS AT 9TH NATIONAL TOURISM TRANSPORTATION SUMMIT & EXPO 2026: By Ado Salisu 

    July 23, 2026

    CHANGE OF NAME: I formally known and called as ABDUL SHEHU YUSUF, now wish to be called and addressed as ABDUL SHEHU YUSIF. Former documents remain valid. General public to take note.

    July 23, 2026

    Showcase What You Will Do Not Baseless Opposition…Tinubu Projects In The North Are Traceable, Kwankwaso.

    July 22, 2026
  • Politics

    2027: Jamilu’s Victory, the pathway to progress of Gombe citizens

    July 15, 2026

    ADC Shahuci Ward Reaffirms Expulsion of Hajiya Naja’atu Muhammad, Rejects Claims on Kano Party Structure.

    July 12, 2026

    Tinubu’s Picking Of Shettima: Final Onslaught On The North..The Region Has Been Gotten, Musa Illiyasu Kwankwaso.

    July 11, 2026

    Niger Delta group backs President Tinubu for 2027.

    July 9, 2026

    Da Dumi Dumi: Babbar Kotun Tarayya Ta Tabbatar da Jagorancin Mark a ADC, Ta Kuma ci Tarar Abejide.

    July 2, 2026
  • Security

    THE SAFE RESCUE OF THE ABDUCTED SCHOOL CHILDREN AND THEIR TEACHERS IN OYO STATE IS A VICTORY FOR NIGERIA. WE MUST NEVER SURRENDER OUR NATION TO TERROR – DAYO ISRAEL .

    July 11, 2026

    Police not responsible for delay in establishment of state police — IGP.

    June 24, 2026

    Military rescues ex-defence spokesperson Rabe’s wife from bandits.

    June 15, 2026

    NSCDC Kano Command Dismisses Five (5) Volunteer Personnel for Unethical Conduct and Indiscipline.

    June 2, 2026

    CP Balarabe Sule rtd, expressed his happiness over the way stakeholders in Kano have come together to bring about lasting peace in the State.

    May 17, 2026
  • Sports

    NSSF President Joseph elected ISF Africa continental president.

    July 23, 2026

    Aghazu confident as Team Nigeria heads to Glasgow with medal-hungry athletics squad.

    July 23, 2026

    Oyo FA, Pillar of Sports in Partnership to Organize a Capacity Building Seminar for Football Coaches

    July 23, 2026

    Inter- Union Soccer Tourney: Pro-Chancellor tasks Northwest University athletes on NUGA Games: By Ado Salisu 

    July 21, 2026

    Team Nigeria Embarks on Final Journey from Aberdeen to Glasgow for 2026 Commonwealth Games: By Ado Salisu

    July 20, 2026
  • More
    1. Agriculture
    2. Climate
    3. Tech
    4. Write Up
    5. Video
    6. View All

    HJRBDA, Bichi and 3rd Anniversary of Tinubu’s Renewed Hope Agenda on Food Security.

    June 12, 2026

    Kano Govt Intervenes After ‘The Historica Nigeria’ Exposes Alleged Tree Felling at ARTV.

    June 7, 2026

    Agriculture: Nigeria, Vietnam Sign Strategic Pact to Boost Cashew Trade, Technology Exchange

    November 8, 2025

    Gwamnati ta fara shirin tabbatar da ƙananan manoma sun amfana da sabbin taraktocin Belarus.

    October 29, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    The Sad Story Of Flooding In Niger State

    October 9, 2024

    Flood: Yobe Govt approves over N1.4bn for 25, 500 victims

    October 8, 2024

    Climate Change: Fishers Raise Alarm Over Insecurity On Seafood

    October 3, 2024

    SOLLONG – GET A SOLLONG BLOCKCHAIN DEVICE PHONE TODAY AND EARN IN USDT FOR ONE YEAR.

    August 28, 2025

    Partnership with JICA has put Nigeria’s startup ecosystem in global map -DG NITDA

    October 14, 2024

    EVENTS FOR THE WEEK 14TH TO 20TH OCTOBER, 2024. – Centre for Information Technology and Development

    October 14, 2024

    INVITATION TO APPLY: Sustainable Enterprise Challenge Project in Kano State Phase 2 – Centre for Information Technology and Development

    October 12, 2024

    Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

    July 24, 2026

    Defamation Against DSP Barau, Institutional: By Abba Anwar

    July 23, 2026

    From Enlightenment to Eclipse: Nigeria’s Democracy in an Age of Shadows: By Abbati Bako,psc,bsis,UK Alumnus

    July 19, 2026

    REBUILDING PUBLIC TRUST IN LEADERSHIP: THE NASIR IDRIS EXAMPLE IN KEBBI STATE: By Ibrahim A Jombali

    July 17, 2026

    THE DANGER OF LEADLESS SOCIETIES AND THE NEED FOR RESPONSIBLE DEMOCRACY.

    May 16, 2026

    Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

    July 24, 2026

    Kano Executive Council Approves ₦55.48bn for Schools, Roads, Healthcare, Water Project’s

    July 24, 2026

    Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

    July 23, 2026

    KEYAMO, MUSAWA CONFIRMED AS SPEAKERS AT 9TH NATIONAL TOURISM TRANSPORTATION SUMMIT & EXPO 2026: By Ado Salisu 

    July 23, 2026
  • HAUSA
    1. Ilimi
    2. Kasuwanci
    3. Labarai
    4. Lafiya
    5. Nishadi
    6. Siyasa
    7. Tsaro
    8. Wasanni
    9. View All

    Zaku iya tsayuwar Arfat a gidajen ku kamar yadda yazo a Hadisin Manzon Allah S.A.W – Imam Khalifa Sheikh Yusuf Ahmad Gabari

    May 24, 2026

    Alhassan Ado Doguwa ya bayyana ilimi a matsayin Kashi bayan cigaban Kowace Al’umma

    May 12, 2026

    Kwadaye da fushi nadaga cikin abubuwan dasuke jefa mutane cikin halaka. Farfesa Aminu Isma’il Sagagi.

    February 14, 2026

    Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu tace laifi ne dalibi ya boye matakin karatun da yake.

    February 8, 2026

    Mummunar Gobarar Kasuwar Singa: Anyi Asarar Biliyoyin Kudi Yayin da Gobarar ta Kone Shaguna sama da 1,000 ana gab da Shiga watan Ramadan.

    February 15, 2026

    Ramadan 2026: Farashin Zobo, Tsamiya, da Kayan Kamshi Ya Yi Tashi a Kasuwannin Kano.

    February 11, 2026

    Gobara ta tashi tareda Kone wasu Shaguna a Kasuwar Singa dake Kano a Najeriya

    November 10, 2025

    ’Yan Bindiga Sun Sace Mata 5 Ciki Har Da Masu Shayarwa A Kano Najeriya .

    November 10, 2025

    Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

    July 23, 2026

    Rt. Hon. Alhassan Ado Doguwa ya kudurin gaggawa ga Majalisar Wakilai ta Kasa domin ta Sahale a sake Gina Gadojin Yankin Yaryasa dake Karamar Hukumar Tudun Wada: Auwalu Ali Sufi

    July 10, 2026

    Jam’iyyar ADC a Kano tayi Watsi Da Kwamitin Riko na Naja’atu Muhammed, Ta Kuma Bayyana shi a Matsayin Haramtacce ne.

    July 7, 2026

    ADC ta rusa shugabancin jam’iyyar na Kano tare da kafa kwamitin riƙo.

    July 6, 2026

    Ana neman al’umar Annabi SAW su taimaka domin ceto rayuwar Hajiya Khadija da Sayen Magani. Domin karin bayani 08065164420 – 08031824749

    June 30, 2026

    Shugaba Tinubu ya sake bada Umarnin a Kara Mutum 20,000 Domin Daukar su aikin “Yan Sanda Kari akan 30,000 – Hon. Aliyu Wakilai Boya

    December 3, 2025

    Gwamnatin Tarayya zata karbi Asibitin Kansa da Gwamnatin Ganduje ta gina domin Mayar dashi karkashin kulawar AKTH – Hon. Kabiru Abubakar (Abba Bichi)

    November 23, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Tabbatar Da Ɓullar Cutar Shan Inna

    October 30, 2025

    Shin Yaya kuke Kallon Sabon Shirin Film din “KADDARA” ko zai iya disashe farin jinin Shirin “LABARINA”???

    December 11, 2025

    Dawowar Jarumar Kanywood Nafisa Abdullahi Nigeria domin fara daukar Shirin “KADDARA”

    December 11, 2025

    Za’a Daura Auren Jaafar Muhammad Kabiru da Ruqayya Abubakar sai Kuma Nafisa Muhammad Kabiru da Zubairu Umar Ibrahim (Malan)

    October 27, 2025

    MAULUD: SHAHARARREN MAWAKIN NAN JAMILU JADDA GARKO YA SAKI SABUWAR WAKARSA MAI TAKEN “ANNABIN RAHAMA” A YAU JUMA’A

    September 12, 2025

    Halacci Gadon Bacci: Daga Hajiya Fatima Abdullahi Dala, APC Women leader Kano.

    July 10, 2026

    Jam’iyyar mu ba wata ƙungiya ce ta mutum daya ba – NDC.

    June 8, 2026

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Matashin Dan Siyasa Hon. Musa Sani Indabo ya Mika Form din Takararsa na neman zama Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Wudil/Garko a NDC.

    May 19, 2026

    Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Fashin Ragunan Layya A Kano.

    May 21, 2026

    DSS ta kama wata mata a Kano da ke safarar alburusai ga ƴan ta’adda a Katsina.

    April 2, 2026

    Rundunar yan sanda tace ta dakile harin lakurawa a jihar kebbi

    February 8, 2026

    Gwamnatin jihar Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota saboda matsalar tsaro.

    February 8, 2026

    Jami’ar bayero ta lashe gasar kwallon kwando ta jami’o’in yankin Arewa maso Yamma 

    February 8, 2026

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Yaya kuke ganin karawar da Super Eagle ta Nigeria zasuyi da Kasar Congo a yau lahadi domin samun damar shiga gasar cin kofin Duniya???

    November 16, 2025

    Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

    July 23, 2026

    Rt. Hon. Alhassan Ado Doguwa ya kudurin gaggawa ga Majalisar Wakilai ta Kasa domin ta Sahale a sake Gina Gadojin Yankin Yaryasa dake Karamar Hukumar Tudun Wada: Auwalu Ali Sufi

    July 10, 2026

    Halacci Gadon Bacci: Daga Hajiya Fatima Abdullahi Dala, APC Women leader Kano.

    July 10, 2026

    Jam’iyyar ADC a Kano tayi Watsi Da Kwamitin Riko na Naja’atu Muhammed, Ta Kuma Bayyana shi a Matsayin Haramtacce ne.

    July 7, 2026
ABKNEWS 24
Home » Sanata Barau Da Hadin Kan APC a Kano.

Sanata Barau Da Hadin Kan APC a Kano.

By ABK NEWSFebruary 26, 2026 News 6 Mins Read
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Screenshot 20260226 155107 Chrome

Sanata Barau Da Hadin Kan APC a Kano

Daga Abba Anwar

Ni a waje na tsarin dimukuradiyya ba wai kawai ya na nufin abinda ya shafi yawan lambobin mabiya ba kawai. Za a iya cewa shi tsari ne da kuma ya shafi daidaituwar al’amurra, yin tsinkaye da hakurin zama da juna, duk a wani yanayi mikakke kuma lafiyayye.

Bari in tafi kai tsaye ga makasudin wannan rubutun. Wato abubuwan yabawa da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, CFR, ke yi, bayan shigowar Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf cikin jam’iyyar APC.

Da ganin yadda Sanata Barau ke ta kai-wa-da-komowa kan al’amuran jam’iyyar ka san lallai babban burinsa shine kara karfafa jam’iyyar, samun nasarar ta a zabukan 2027 da kuma mayar da APC din abar kauna ga kowa. Saboda nasarar samar da tsayayyun manufofi.

Ai wato jama’a ba su ma gama tsinkewa da lamarin Sanata ba sai lokacin da ya fada a gaban kowa cewar, shi fa ya sarayar da tasa takarar ta neman gwamna. Ya fadi hakan ne kwanan baya kadan lokacin karbar gwamnan zuwa ga jam’iyyar APC. Kuma fa ya yi hakan ne bisa radin kansa.

Bai tsaya a nan ba sai da ya bayyana cewar, yanzu duk karfinsa ya na bayan gwamna mai ci Abba Kabir Yusuf. Kan ya samu ya maimaita. Ya kuma umarci dukkan magoya bayansa da su yi haka su ma. Yin hakan kuwa na daga cikin samun tushen hadin kai a cikin jam’iyyar.

Idan jama’a ba su manta ba, bayan Sanatan ya fadi matsayin sa ne kan goyon bayan gwamna Abba, a dai lokacin wancan biki, sai tsohon gwamnan na Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, CON, a cikin nasa jawabin ya ce, ya gama magana da dukkanin wadanda ke son tsayawa takarar na gwamna, dukkansu sun janye aniyar takarar ta su sun bar wa shi gwamnan mai ci, Abba.

A nan ina ga ba wai Ganduje ne kadai ya kamata a jinjinawa ba, ya na da kyau a ce su ma ‘yan takarar an jinjina musu. Dan kuwa wannan ma wani hobbasa ne na nuna son hadin kan jam’iyya da neman kara karfafa ta da kuma nuni wajen yin biyayya ga tsarin shugabanci.

Wadanda kowa ke kawowa a kansa da Ganduje ya fadi waccan magana sune, Maigirma Nasiru Yusuf Gawuna da kuma Maigirma Murtala Sule Garo. Gaskiyar zance dole su ma a jinjina musu. Gaba dayansu su na nuni da cewa, ita fa harkar, ba fa ta ko-a-mutu-ko-rai ba ce. Idan ma akwai wasu masu son tsayawa takarar, bayan wadannan, to ba za a iya fadar su kai tsaye a ce da wane da wane ba. Wannan shine gaskiyar zance.

Ni a gani na, jam’iyyar APC da jagororin ta sun yi wa gwamna hakan ne dan ya kara samun nutsuwa a harkar. Sannan kuma su kara nuna masa cewar, yanzu fa an zama daya, ba tare da wata fargaba ba.

Ina ga watakila dalilin ma da ya sa a ka fito da wani sabon take kenan, na “Kano First.” Dan nuni da cewar Kano kadai a ka sa a gaba. Ba maganar wata adawa ko hamayya ko rashin amincewa juna ba. Kano kawai.

Wani abinda na fara lura da shi kuma shine, shi da kansa Maigirma gwamna ya fara sakankancewa da tsarin tare da yin abinda ya dace daga bangaren sa. A nawa nazarin fa nake magana.

Mun ga yadda ya rungumi tare da kara kyautata tsarin kaso na shugabancin jam’iyya a matakin mazabu da kananan hukumomi. Ni dai har zuwa yanzu ban ji wajen da gwamna ya yi katsalandan ba. Idan na yi kuskure a gyara min.

A nawa nazarin, gwamna na yin abubuwan sa ne yadda ya dabi’antu da yin su. Na san dai kowane mutum, ya na da irin nasa yanayi da tsarin yadda yake tafiyar da al’amurransa. Babban abin bukata kawai shine taya juna da addu’a.

Ta fuskar Sanata kuma da ragowar jagorori, dole ne ka yaba musu ganin yadda suke kai gwauro su kai mari wajen kara karfafa jam’iyyar tare da kyautata harkokin mulki. A dalilin haka, ina ga ba zan yi kaffara ba idan na ce Sanata Barau, a yadda a ke ciki yanzu, na daya daga cikin kwakwalen dake yin hobbasar ganin an samu kyakkyawan yanayi da hadin kai cikin APC a jihar Kano. Wannan ba-wai-ba-inke.

In an kula da kyau za a iya tuna cewar, daga lokacin da ya fadi janyewa daga takarar gwamna, sai a ka ga ya kara daura damara sosai wajen bayar da amintaccen goyon baya na bukatar samun nasarar APC da gwamna a wannan kakar zabe da take daf da shigowa.

Yanzu misali mu kalli yadda ya yi rabon ababan hawa ga shugabancin APC daf da amsar gwamna Abba cikin jam’iyyar. Ya rarraba ga shugabannin APC na yankin da yake wakilta, wato Kano ta Arewa. Bai tsaya a nan ba kawai, sai da ya je ya tattaba shugabancin na ragowar shiyyoyin.

Wannan fa ba ma a maganar ababan hawa da ya ba wa shugabannin mulki na kananan hukumomi 13 na yankin sa na Kano ta Arewa. Daf da zan yi wannan fassarar rubutu na daga Turanci zuwa Hausa, na ga an ce ya kara yin ruwan saman ababan hawa ga shugabannin kananan hukumomin shiyyarsa. Wato wasu kayan sai amale!

Duk kuma fa abubuwan alheri din nan da yake yi, ya na yi ne ga kowa. Ba ruwan sa da wai cewar wadannan tsofaffin ‘yan APC ne, ko kuma wadannan sune sabbin ‘yan APC da su ka shigo kwanan nan da gwamna. Shi a wajen Barau dukkansu daya suke. Tun da dai dukkansu yan jam’iyyar APC ne.

Kuma fa wani abin ban sha’awa ga wannan Sanatan shine, balagarsa a siyasa ta kai ya fahimci cewar, goyon bayan wani tsari ko tafiya ko yanayi, bisa doron doka, a dimukuradiyya halas ne. Haka ma kuma ya fahimci cewar yin adawa da kalubale da kushen yanayi ko tsari ko wata tafiya, shi ma bisa doron doka da oda, halas ne,

Wani babban abin ban sha’awa kuma da na ci karo da shi shine, da yawa daga cikin mutanen bangaren gwamna Abba da su ka shigo da shi daga NNPP zuwa APC, sun yarda kuma sun sakankance cewar Sanata Barau da gaske har cikin zuciyarsa ya na son ganin samun nasarar gwamnan da gwamnatinsa a wannan tafiyar da a ke ciki.

Sannan wani babban abin lura kuma shine, Sanata Barau ya yarda cewar samun nasarar gwamna, samun nasarar APC ce.

Anwar ya rubuto wannan daga Kano
Alhamis, 26 ga watan Fabrairu, 2026

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

Kano Executive Council Approves ₦55.48bn for Schools, Roads, Healthcare, Water Project’s

KEYAMO, MUSAWA CONFIRMED AS SPEAKERS AT 9TH NATIONAL TOURISM TRANSPORTATION SUMMIT & EXPO 2026: By Ado Salisu 

CHANGE OF NAME: I formally known and called as ABDUL SHEHU YUSUF, now wish to be called and addressed as ABDUL SHEHU YUSIF. Former documents remain valid. General public to take note.

Showcase What You Will Do Not Baseless Opposition…Tinubu Projects In The North Are Traceable, Kwankwaso.

Allegations of Political Interference Trail Investigation into Death of Kano Man.

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

July 24, 2026

Kano Executive Council Approves ₦55.48bn for Schools, Roads, Healthcare, Water Project’s

July 24, 2026

Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

July 23, 2026
Advertisement
© 2026 ABKNEWS 24. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • Get In ToAhmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.uch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.