Close Menu
ABKNEWS 24
  • Home
  • Business
  • Entertainment
  • Features
  • News
  • Politics
  • Security
  • Sports
  • More
    • Agriculture
    • Climate
    • Tech
    • Write Up
    • Video
  • HAUSA
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Labarai
    • Lafiya
    • Nishadi
    • Siyasa
    • Tsaro
    • Wasanni
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
ABKNEWS 24ABKNEWS 24
Subscribe
  • Home
  • Business

    KNSG Collaborates with Zirconex for Establishment of Standard Mining Laboratory

    August 28, 2025

    SOLLONG – A NEW PHONE YOU WILL BUY WILL GET YOUR MONEY BACK AND CONTINUE TO EARN MONEY IN IT FOR A YEAR

    August 26, 2025

    SOLLONG – SABUWAR WAYAR HANNU DA ZAKA SAYA TA MAYAR MAKA DA KUDIN KA KUMA KA CIGABA DA SAMUN KUDI A CIKINTA HAR TSAWON SHEKARA DAYA

    August 26, 2025

    USSD Deductions Under Fire: Why Failed Transactions Still Attract ₦6.98 Charges

    August 21, 2025

    QNET Warns Fraudsters, Backs Ogun Gov’t Over Crackdown

    October 12, 2024
  • Entertainment

    From novels to blockbusters: Nollywood’s next frontier

    October 14, 2024

    Prioritise having kids over marriage for career success – Laide Bakare advices ladies

    October 10, 2024

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Patrick Doyle Criticises Davido’s Attire During Visit To Olu Of Warri

    October 7, 2024

    British fencer Akinyosoye switches allegiance to Nigeria

    October 7, 2024
  • Features

    OPEN LETTER TO HIS EXCELLENCY, ENGR. ABBA KABIR YUSUF, EXECUTIVE GOVERNOR OF KANO STATE.

    July 29, 2026

    GANDUJE ATTENDS COMMISSIINNG OF MUHAMMADU ADAMU DANKABO DOMESTIC TERMINAL IN KANO AIRPORT.

    July 28, 2026

    ASUU, NAAT shines in Northwest University sports championships …VC hails Governor Yusuf for sports development: By Ado Salisu.

    July 28, 2026

    Ex-DSS Director: Pantami’s Ministerial appointment exposed flaws in Nigeria’s security vetting Process.

    July 27, 2026

    Gold Dust, Dollar Rain: Team Nigeria Takes Care of Business, With Weightlifting Gold Sweep and Sprint Surge on Day 4: By Ado Salisu 

    July 27, 2026
  • News

    GANDUJE ATTENDS COMMISSIINNG OF MUHAMMADU ADAMU DANKABO DOMESTIC TERMINAL IN KANO AIRPORT.

    July 28, 2026

    Ex-DSS Director: Pantami’s Ministerial appointment exposed flaws in Nigeria’s security vetting Process.

    July 27, 2026

    KB Govt Dismiss Speculation of Abandoning Communities Reverge by Bandits: By Abdullahi Tukur 

    July 26, 2026

    Emir of Kano Accepts International Literacy and Learning Leadership Award on Behalf of Governor Abba Kabir Yusuf.

    July 25, 2026

    Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

    July 24, 2026
  • Politics

    2027: Jamilu’s Victory, the pathway to progress of Gombe citizens

    July 15, 2026

    ADC Shahuci Ward Reaffirms Expulsion of Hajiya Naja’atu Muhammad, Rejects Claims on Kano Party Structure.

    July 12, 2026

    Tinubu’s Picking Of Shettima: Final Onslaught On The North..The Region Has Been Gotten, Musa Illiyasu Kwankwaso.

    July 11, 2026

    Niger Delta group backs President Tinubu for 2027.

    July 9, 2026

    Da Dumi Dumi: Babbar Kotun Tarayya Ta Tabbatar da Jagorancin Mark a ADC, Ta Kuma ci Tarar Abejide.

    July 2, 2026
  • Security

    THE SAFE RESCUE OF THE ABDUCTED SCHOOL CHILDREN AND THEIR TEACHERS IN OYO STATE IS A VICTORY FOR NIGERIA. WE MUST NEVER SURRENDER OUR NATION TO TERROR – DAYO ISRAEL .

    July 11, 2026

    Police not responsible for delay in establishment of state police — IGP.

    June 24, 2026

    Military rescues ex-defence spokesperson Rabe’s wife from bandits.

    June 15, 2026

    NSCDC Kano Command Dismisses Five (5) Volunteer Personnel for Unethical Conduct and Indiscipline.

    June 2, 2026

    CP Balarabe Sule rtd, expressed his happiness over the way stakeholders in Kano have come together to bring about lasting peace in the State.

    May 17, 2026
  • Sports

    ASUU, NAAT shines in Northwest University sports championships …VC hails Governor Yusuf for sports development: By Ado Salisu.

    July 28, 2026

    Gold Dust, Dollar Rain: Team Nigeria Takes Care of Business, With Weightlifting Gold Sweep and Sprint Surge on Day 4: By Ado Salisu 

    July 27, 2026

    Glasgow 2026: Team Nigeria Remains on Course for Big Medal Haul – NSC DG, Olopade: By Ado Salisu

    July 27, 2026

    Athletics Begins Monday as Team Nigeria Eyes Strong Start at Glasgow 2026 Commonwealth Games.

    July 26, 2026

    ₦20m up for grabs as Scrabble Stars converge on Bayelsa for Gov Diri Classic: By Ado Salisu 

    July 26, 2026
  • More
    1. Agriculture
    2. Climate
    3. Tech
    4. Write Up
    5. Video
    6. View All

    HJRBDA, Bichi and 3rd Anniversary of Tinubu’s Renewed Hope Agenda on Food Security.

    June 12, 2026

    Kano Govt Intervenes After ‘The Historica Nigeria’ Exposes Alleged Tree Felling at ARTV.

    June 7, 2026

    Agriculture: Nigeria, Vietnam Sign Strategic Pact to Boost Cashew Trade, Technology Exchange

    November 8, 2025

    Gwamnati ta fara shirin tabbatar da ƙananan manoma sun amfana da sabbin taraktocin Belarus.

    October 29, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    The Sad Story Of Flooding In Niger State

    October 9, 2024

    Flood: Yobe Govt approves over N1.4bn for 25, 500 victims

    October 8, 2024

    Climate Change: Fishers Raise Alarm Over Insecurity On Seafood

    October 3, 2024

    SOLLONG – GET A SOLLONG BLOCKCHAIN DEVICE PHONE TODAY AND EARN IN USDT FOR ONE YEAR.

    August 28, 2025

    Partnership with JICA has put Nigeria’s startup ecosystem in global map -DG NITDA

    October 14, 2024

    EVENTS FOR THE WEEK 14TH TO 20TH OCTOBER, 2024. – Centre for Information Technology and Development

    October 14, 2024

    INVITATION TO APPLY: Sustainable Enterprise Challenge Project in Kano State Phase 2 – Centre for Information Technology and Development

    October 12, 2024

    OPEN LETTER TO HIS EXCELLENCY, ENGR. ABBA KABIR YUSUF, EXECUTIVE GOVERNOR OF KANO STATE.

    July 29, 2026

    Kano Governor Yusuf Shortlisted for Africa’s SANKOFA Award of Excellence in Infrastructural Development: By Abba Anwar 

    July 25, 2026

    OPEN LETTER TO HIS EXCELLENCY, ENGR. ABBA KABIR YUSUF. Executive Governor of Kano State: By Bala Salihu Dawakin Kudu Democracy Newsline Northern Bureau Chief July 24, 2026

    July 24, 2026

    Insecurities: President Trump Commendations Showcase Tinubu’s Efforts In Securing Nigeria…Calls For Opposition Supports: Musa Illiyasu Kwankwaso

    July 24, 2026

    THE DANGER OF LEADLESS SOCIETIES AND THE NEED FOR RESPONSIBLE DEMOCRACY.

    May 16, 2026

    OPEN LETTER TO HIS EXCELLENCY, ENGR. ABBA KABIR YUSUF, EXECUTIVE GOVERNOR OF KANO STATE.

    July 29, 2026

    GANDUJE ATTENDS COMMISSIINNG OF MUHAMMADU ADAMU DANKABO DOMESTIC TERMINAL IN KANO AIRPORT.

    July 28, 2026

    ASUU, NAAT shines in Northwest University sports championships …VC hails Governor Yusuf for sports development: By Ado Salisu.

    July 28, 2026

    Ex-DSS Director: Pantami’s Ministerial appointment exposed flaws in Nigeria’s security vetting Process.

    July 27, 2026
  • HAUSA
    1. Ilimi
    2. Kasuwanci
    3. Labarai
    4. Lafiya
    5. Nishadi
    6. Siyasa
    7. Tsaro
    8. Wasanni
    9. View All

    ILMIN FIRAMARE YANA DAYA DAGA CIKIN MATAKAN KOYAR DA YARA TARBIYYA TUN DAGA TUSHE

    July 27, 2026

    Zaku iya tsayuwar Arfat a gidajen ku kamar yadda yazo a Hadisin Manzon Allah S.A.W – Imam Khalifa Sheikh Yusuf Ahmad Gabari

    May 24, 2026

    Alhassan Ado Doguwa ya bayyana ilimi a matsayin Kashi bayan cigaban Kowace Al’umma

    May 12, 2026

    Kwadaye da fushi nadaga cikin abubuwan dasuke jefa mutane cikin halaka. Farfesa Aminu Isma’il Sagagi.

    February 14, 2026

    Mummunar Gobarar Kasuwar Singa: Anyi Asarar Biliyoyin Kudi Yayin da Gobarar ta Kone Shaguna sama da 1,000 ana gab da Shiga watan Ramadan.

    February 15, 2026

    Ramadan 2026: Farashin Zobo, Tsamiya, da Kayan Kamshi Ya Yi Tashi a Kasuwannin Kano.

    February 11, 2026

    Gobara ta tashi tareda Kone wasu Shaguna a Kasuwar Singa dake Kano a Najeriya

    November 10, 2025

    ’Yan Bindiga Sun Sace Mata 5 Ciki Har Da Masu Shayarwa A Kano Najeriya .

    November 10, 2025

    Kungiyar Samarin Tijjaniyya ta Kasa ta yabawa Gwamnan Kano Abba bisa karbar Mauludin Shehu Ibrahim Inyas na wannan shekara a Kano

    July 26, 2026

    Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

    July 23, 2026

    Rt. Hon. Alhassan Ado Doguwa ya kudurin gaggawa ga Majalisar Wakilai ta Kasa domin ta Sahale a sake Gina Gadojin Yankin Yaryasa dake Karamar Hukumar Tudun Wada: Auwalu Ali Sufi

    July 10, 2026

    Jam’iyyar ADC a Kano tayi Watsi Da Kwamitin Riko na Naja’atu Muhammed, Ta Kuma Bayyana shi a Matsayin Haramtacce ne.

    July 7, 2026

    Ana neman al’umar Annabi SAW su taimaka domin ceto rayuwar Hajiya Khadija da Sayen Magani. Domin karin bayani 08065164420 – 08031824749

    June 30, 2026

    Shugaba Tinubu ya sake bada Umarnin a Kara Mutum 20,000 Domin Daukar su aikin “Yan Sanda Kari akan 30,000 – Hon. Aliyu Wakilai Boya

    December 3, 2025

    Gwamnatin Tarayya zata karbi Asibitin Kansa da Gwamnatin Ganduje ta gina domin Mayar dashi karkashin kulawar AKTH – Hon. Kabiru Abubakar (Abba Bichi)

    November 23, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Tabbatar Da Ɓullar Cutar Shan Inna

    October 30, 2025

    Shin Yaya kuke Kallon Sabon Shirin Film din “KADDARA” ko zai iya disashe farin jinin Shirin “LABARINA”???

    December 11, 2025

    Dawowar Jarumar Kanywood Nafisa Abdullahi Nigeria domin fara daukar Shirin “KADDARA”

    December 11, 2025

    Za’a Daura Auren Jaafar Muhammad Kabiru da Ruqayya Abubakar sai Kuma Nafisa Muhammad Kabiru da Zubairu Umar Ibrahim (Malan)

    October 27, 2025

    MAULUD: SHAHARARREN MAWAKIN NAN JAMILU JADDA GARKO YA SAKI SABUWAR WAKARSA MAI TAKEN “ANNABIN RAHAMA” A YAU JUMA’A

    September 12, 2025

    Halacci Gadon Bacci: Daga Hajiya Fatima Abdullahi Dala, APC Women leader Kano.

    July 10, 2026

    Jam’iyyar mu ba wata ƙungiya ce ta mutum daya ba – NDC.

    June 8, 2026

    “Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

    May 29, 2026

    Matashin Dan Siyasa Hon. Musa Sani Indabo ya Mika Form din Takararsa na neman zama Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Wudil/Garko a NDC.

    May 19, 2026

    Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Fashin Ragunan Layya A Kano.

    May 21, 2026

    DSS ta kama wata mata a Kano da ke safarar alburusai ga ƴan ta’adda a Katsina.

    April 2, 2026

    Rundunar yan sanda tace ta dakile harin lakurawa a jihar kebbi

    February 8, 2026

    Gwamnatin jihar Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota saboda matsalar tsaro.

    February 8, 2026

    Jami’ar bayero ta lashe gasar kwallon kwando ta jami’o’in yankin Arewa maso Yamma 

    February 8, 2026

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Ahmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.

    December 17, 2025

    Yaya kuke ganin karawar da Super Eagle ta Nigeria zasuyi da Kasar Congo a yau lahadi domin samun damar shiga gasar cin kofin Duniya???

    November 16, 2025

    ILMIN FIRAMARE YANA DAYA DAGA CIKIN MATAKAN KOYAR DA YARA TARBIYYA TUN DAGA TUSHE

    July 27, 2026

    Kungiyar Samarin Tijjaniyya ta Kasa ta yabawa Gwamnan Kano Abba bisa karbar Mauludin Shehu Ibrahim Inyas na wannan shekara a Kano

    July 26, 2026

    Mai Martaba Sarkin Daura Alhaji Dr. Umar Farouk Umar ya nada Sheikh Abdulkadir Jiyali a Matsayin Sarkin Takutahar Kasar Hausa.

    July 23, 2026

    Rt. Hon. Alhassan Ado Doguwa ya kudurin gaggawa ga Majalisar Wakilai ta Kasa domin ta Sahale a sake Gina Gadojin Yankin Yaryasa dake Karamar Hukumar Tudun Wada: Auwalu Ali Sufi

    July 10, 2026
ABKNEWS 24
Home » YADDA SANATA BARAU JIBRIN KE SAMAR DA MASANA DON CIGABAN KANO.

YADDA SANATA BARAU JIBRIN KE SAMAR DA MASANA DON CIGABAN KANO.

By ABK NEWSSeptember 27, 2025 Siyasa 6 Mins Read
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

 

 

1758210726784.Screenshot 20250918 165126

Daga Abba Anwar:

Ba wai ba inke, ba kuma magana ce mara kan gado ba, idan a ka ce Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya kuma Mataimaki Na Farko na Kakakin Majalisar Kasashen Yammacin Afirka (ECOWAS Parliament), wato a Sanata Barau I. Jibrin, ba wai kawai ya ciri tuta ba ne wajen irin tallafin da yake ba bangaren ilimi ba, shi din jagora ne abin koyi a irin wannan hobbasa.

Ya ciri tuta wajen tallafawa matasanmu da su samu ilimi nagartacce dan cigaban kansu da kuma al’ummar mu. Daga matakin jihar Kano har zuwa ga kasa gaba daya. Akwai tabbatattun bayanai da suke yun nuni ga hakan. A wajen sa ilimi shine mabudi.

Ba tare da wata ja-in-ja ba, mutum zai iya zuwa ire-iren manyan makarantun da Sanata ke daukar nauyin karatun dalibai zai kara samun cikakkun bayanai kan hakan. Akwai manyan makarantunmu da suke jihar Kano. Yadda Sanatan ke daukar nauyin daliban da su ka fito daga mazabarsa ta Kano ta Arewa.

Ga kuma manyan jami’o’in da ya kai dalibai ‘yan jihar Kano dan yin karatun Digiri na farko. Satuttukan baya ne ma a ka yi bikin tabbatar da dalibai su Dari Uku (300) da a ka tuttura manyan jami’o’ i dan yin karatun Digiri. Akwai makarantu irin su Bayero University, Kano, Amadu Bello University, Zaria, University of Lagos, Obafemi Awolowo University, Ile-Ife, University of Ibadan, Federal University, Dutsinma, University of Nigeria, Nsukka da sauran manyan makarantu.

Wannan kuma fa ba a ma yi maganar dalibai guda Saba’in (70) da kwanan baya can ya tura su dan su yi karatun Digiri na Biyu a kasashen waje.

Daga cikin manyan dalilan da su ka sa Sanata Barau yake bayar da kulawa ta musamman ga bangaren ilimi shine, ya yarda cewar ilimi mabudin alhairai ne. Kuma wata hanya ce daga cikin hanyoyin ‘yantar da kai daga kangin bauta.

Akwai dalibai su Dubu Biyu (2,000) daga yankin sa na Kano Ta Arewa da ya sama musu gurbin karatu kuma ya dauki nauyin karatun su gaba daya a Federal University, Dutsinma. Dukkansu za su yi karatun Digiri na Daya.

Daga baya kuma ya kara fadada yawan daliban ya karo dalibai Dubu Daya (1,000) da a ka samo su daga Kano Ta Kudu da kuma Kano Ta Tsakiya. Ka ga ya game jihar kenan gaba daya.

Sune wadanda a cikin satin nan a ka je can harabar jami’ar ta Dutsinma a ka yi bikin shigar su makarantar. Wanda a wajen bikin wani kwamiti ne mai karfi ya wakilci Sanatan. A cikin tawagar akwai shugaban Hukumar Cigaban Yankin Arewa Maso Yamma, Farfasa Shehu Abdullahi Ma’aji, sai Mai Ba Sanatan Shawara kan Harkokin Mata, Hajiya ‘Yardada Maikano Bichi, akwai Shugaban Ma’ aikatan Ofis din Sanatan, Farfesa Muhammad Ibn Abdallah da kuma daya daga cikin makusantan mataimaka na musamman da Sanatan, wato Shitu Madaki.

Sa’annan kuma duk a cikin satin nan da muke ciki, an yi bikin daukar nauyin dalibai guda Dubu Daya (1,000) a Bayero University, Kano, wadanda su ka fito daga Kano Ta Arewa, mazabar Sanatan. Duk an biya musu kudaden karatun, wanda kowannensu a ka biya masa sama da Naira Dubu Dari Takwas (800,000). Kwanan nan a ka yi bikin a BUK a idon kowa. Wanda Sanata Abdurrahman Kawu Sumaila ya wakilci Sanata Barau a wajen bikin. Nan ma daya daga cikin masu hidimtawa Sanatan na kusa, wato Shitu Madaki ya halarci taron.

Ba ma wannan ba ma kawai, Sanata Barau ya na daukar nauyin karatun daliban da ke karatu a manyan makarantun jihar Kano, wadanda su ka fito daga mazabar sa ta Kano Ta Arewa. Bikin da a ka yi a BUK ai na su daliban da su ka fito daga mazabar tasa ne. Na samu labarin cewa za a ci gaba da irin wadannan bukukuwan a ragowar manyan makarantun Kano. Na ji an ce ba da dadewa ba za a ci gaba da Northwest University, Kano.

Kuma daga cikin ire-iren kwasa-kwasan da da a ke tura dalibai su karanta har da su Artifical Intelligence, Robotics Technology, Cybersecurity, Data Science, Information Technology, Software Engineering, Exploration, Hydrogeology and Environmental Geology, Oil and Gas Operations, Applied Geophysics, Climate Change Management, Metallurgical and Material Engineering, Mechatronics and Intelligence Systems.

Ni dai har yanzu, a daidaikun mutane dai, ban ga wanda yake wa ilimi hidima ba kamar yadda Sanata Barau yake yi. Ba ma fa a jihar Kano ba, a gaba dayan Arewa Maso Yamma. Ni dai ban gani ba.

Amma idan da akwai dan Allah a nuna min. Kuma a zo min da tabbataccen bayani kan hakan. Saboda shi duk abubuwan nan da na fada na irin hobbasarsa an yi a idon mutane an gani. Kuma an je har makarantun an yi bukukuwa kan hakan.

Da nake ganin irin wannan hobbasa ta Sanata sai kawai ya tuna min da lokacin da Kanar Sani Bello yake mulkin Kano a mulkin soja. Lokacin da ya kafa makarantun Dawakin Tofa Science Secondary School da Dawakin Kudu Science Secondary School. Wadannan makarantu sun yi tasiri sosai wajen samawa jihar Kano kwararrun likitoci da injiniyoyi masu inganci.

Ba na raba daya biyu, a yanzu a haka sama da kashi Saba’in cikin Dari (sama da 70%) na likitoci da injiniyoyi da muke da su, wanda wasunsu sun watsu cikin kasa da duniya, daga wadannan makarantun suke. To shi Sani Bello ya yi ne a matsayin gwamnati a lokacin.

Daga baya kuma a ka dinga samun sake daga bangaren gwamnatoci har kawo yanzu. Hakan ya sa a ka samu wani wawakeken gibi kan al’amarin harkar ilimi. To Sanata Barau ya zo ne dan ya cike wannan gibin. Da Yardar Allah.

Baya ga cewar har yanzu ni dai idona bai nuna min wani makamancin Barau ba a wannan fuskar. Kuma babban abin ban sha’awa shine, dukkan abubuwan nan da na fada za a iya ganinsu kuru – kuru idan a ka bincika hanyoyin zamani na samun labaran abubuwa. Irin su Google ko Chatgpt. Dan kuwa komai an yi shine a gaban jama’a a gaban ‘yan jarida kuma.

Sannan mutum na iya zuwa makarantun da na ambata a bisa ya binciki hukumomin makarantun kan yadda Sanatan yake daukar nauyin dalibai karatu a makarantun. Abin dai kawai a bude yake. Ba rufa-rufa.

Ni fa yadda nake kallon abin shine, nan da ‘yan shekaru kadan masu zuwa Kano za ta haifar da Kwararrun Masana na Sanata Barau, wanda a turanci na kira su da “Barau Scholars.”

Kuma fa su duk wadanda Sanatan yake daukar nauyi, sun fito ne daga jam’ iyyun siyasa mabanbanta, ba sai lallai ‘yan APC ba. Ya yarda kowa da kowa nasa ne, tun da shi shugaba ba ne. Ba ma maganar wai ‘yan wane bangare ne a cikin APC ba. An debo su daga dukkan sassan jihar. A wajen sa dukkan su ‘ya’yansa ne. Sanata kowa naka.

Kallon da kodayaushe nake yi wa Sanata Barau wajen kishin ilmantar da al’ umma shine irin kallon da nake wa Kanar Sani Bello da kuma marigayi tsohon gwamnan tsohuwar jihar Kano, Muhammadu Abubakar Rimi. Allah Ya jikansa da Rahama, ameen.

Abba Anwar ya rubuto wannan daga Kano
Asabar, 27 ga Satumba, 2025

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

Halacci Gadon Bacci: Daga Hajiya Fatima Abdullahi Dala, APC Women leader Kano.

Jam’iyyar mu ba wata ƙungiya ce ta mutum daya ba – NDC.

“Kai ma ka taba zama yaro na a siyasa” — Ganduje ya mayar wa Kwankwaso martani

Matashin Dan Siyasa Hon. Musa Sani Indabo ya Mika Form din Takararsa na neman zama Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Wudil/Garko a NDC.

Doguwa Ya Yi Kira ga Hadin Kan APC a Doguwa da Tudun Wada, Ya Bukaci a Sake Zaben Jam’iyyar Daga Sama Har Kasa

Kano ta Arewa: An sami Maslaha Tsakanin Sanata Barau da ATM Gwarzo.

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

OPEN LETTER TO HIS EXCELLENCY, ENGR. ABBA KABIR YUSUF, EXECUTIVE GOVERNOR OF KANO STATE.

July 29, 2026

GANDUJE ATTENDS COMMISSIINNG OF MUHAMMADU ADAMU DANKABO DOMESTIC TERMINAL IN KANO AIRPORT.

July 28, 2026

ASUU, NAAT shines in Northwest University sports championships …VC hails Governor Yusuf for sports development: By Ado Salisu.

July 28, 2026
Advertisement
© 2026 ABKNEWS 24. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • Get In ToAhmad Musa ya yi ritaya daga Super Eagles bayan shekaru 15 yana buga kwallo.uch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.